SAKON SARKIN KATSINA GA BUHARI: Ba irin auduga muke bukata ba, matsalar tsaro ne ya ke ci mana tuwo a kwarya
Ba irin auduga za aka aiko mana da shi, matsalar tsaro ne ya ke ci mana tuwo a kwarya
Ba irin auduga za aka aiko mana da shi, matsalar tsaro ne ya ke ci mana tuwo a kwarya
Tsohon jami’in kwastan ne, kuma a yanzu babban dan kasuwa ne.
Jihohin Zamfara, Kaduna da Katsina ne suka yi kaurin suna da fama da ayyukan mahara da masu garkuwa da mutane.
Haka ya bayyana jiya Talata a wata ganawar sa da Sarakunan Gargajiyar kasar nan, a fadar sa a Abuja.
Lawal Nalado na Jam'iyyar Accord Party ya doke Ahmad Babba-Kaita na APC.
Har yanzu dai jami’an EFCC ba su ce komai dangane da kama jami’in kula da hada-hadar kudade ta SSS ba.
Hukumar SSS din ta ce ba za ta lamunci a rika yi mata sojan-gona ko shisshigi a cikin aikin ta ...
Don haka wasu na cewa sake hawan sa ganganci ne, wasu kuma na cewa ya tafi Daura ya huta kawai.
Bayan wannan tasha da shugaba Buhari zai kaddamar, zai dan yi 'yar gajeruwar hutu a garin Daura.
Kamfanin Raba Harken Lantarki na Najeriya, TCN ne ya bayyana haka ta bakin jami’in su Wale Adeyemi.