
Matafiya sun yi cirko-cirko tsakanin Maiduguri da Damaturu yayin da Boko Haram su ka kai wa sansanin sojoji hari
Wata majiyar cikin sojoji ta bayyana cewa an yi artabu a Boko Haram in a kauyen Lawan-Maigari, kilomita biyu kusa da Jakana.

Sai na fallasa sirrin da Babangida da ya binne a cikin kasa kan Abiola – Guru Maharaji
Kuma a buga sunayen wadanda su ka yi wa gwamnati zube-ban-kwarya, su ka maida kudaden sata, aka fasa daure su.

Sojojin Najeriya na ci gaba da ragargazar ‘yan bindiga a dazukan Kaduna, sun kashe mutum 4 a Chikun
Sojojin sun yi wa mahara luguden wuta daga sama a lokacin da suka hango su suna kokarin arcewa bayan sun ji karar jirgin saman sojoji.

Ngwuta, Alkalin Kotun Kolin da ya yi shari’ar Abba Gida-gida da Ganduje ya mutu
Ranar 30 Ga Maris mai zuwa ce Ngwuta zai cika wa’adin ranar yin ritayar sa daga aikin gwamnati, kuma tuninya shirya yin ritaya a ranar.

Zazzabin Lassa: Wasu sun kamo a jihar Filato
cutar zazzabin Lassa ta sake bullowa a jihar.

Kasashen Saudiyya, Hadaddiyar Daular Larabawa UAE, Bahrain, Masar, sun dakatar da duk wata alaka da kasar Qatar
Gwamnatocin kasashen Saudiyya Arabiya, Bahrain, Hadaddiyar Daular Larabawa UAE, da kuma Masar, sun sanar da yanke Duk wata alaka da…

Kotu ta umarci kwarto ya biya naira milyan 5 ga mijin matar da ya yi lalata da ita
A kwafen shigar da kara mai lamba PHC/403MC/2012, Mai Shari’a Akpughunum ya yanke hukucin cewa a biya mijin naira milyan 5, domin ‘an shiga gonar sa an ci masa yabanya’.

RIKICIN HAKKIN MALLAKAR ’YA’YA: Femi Fani-Kayode ya ce tsohuwar matar sa na da tabin-hankali
Mun hakkake cewa rayuwar yaran za ta kasance cikin hatsari idan su na tare da ita. Kuma za mu tabbatar da haka a kotu.

Kotu ta maida wa Saraki kadarorin sa a EFCC ta kwace, saboda rashin hujja
Wadannan kadarori da aka kwace dai duk gidajen sa ne da ke unguwar Ikoyi, a Lagos, wanda aka kwace a cikin 2019.

Yin fitsari bayan an gama jima’i na samar da kariya ga ma’aurata daga wasu cututtuka – Binciken Kwararru
Maza su guji amfani da kororo roba dake dauke da sinadarin ‘spermicidal lubrication’.

HIMMA DAI MATA MANOMA:Yadda ilmin zamani ya kai wata mata ga noma gonaki masu girman eka 5000
Gonar Mopude ta yi fadi da yawan da ta kai sai dai ta rika yin amfani da na’urar ‘drones’ domin’ duba lafiya da halin da amfanin gonar ke ciki.

KWALLON KAFA: Adamawa United ta karya ƙofin rashin cin wasa bayan wasanni 15
Ranar Laraba aka sako direban a Jihar Anambra bayan an biya ƴan bindigan naira miliyan 1 kudin fansa.

An karrama Dakta Maryam Abdu a matsayin ‘Taurariyar Kaya’
Dakta Madyam Abdu wacce malama ce a jami’ar jihar Kaduna ta sama karin girma daga matsayin Dakta zuwa Farfesa a Jami’ar.

MATSALAR TSARO: Mu Tashi, Tashi Mu Farka, Mu Tsaya Mu Dage, Mu Kare Kan Mu, Daga Adamu Kaloma
Kafin wankin hula ya Kai mu dare, ya Zama wajibi mu tashi mu tsaya mu Kare kanmu da kanmu. Mu tashi mu Kare kanmu.

BIDIYO: Ra’ayoyin Jama’a game da shirin fara yi wa ‘yan Najeriya Rigakafin Korona
Tambayar da ta yi musu shine, ko za su yarda a yi musu allurar riga kafin ko a’a.