FETUR A AREWA: Ƙungiyar RDI ta ce gwamnati ta bar al’ummar Bauchi da Gombe cikin tababa da tararrabi
Mazauna yankin ma Kolmani sun shaida wa RDI cewa babu wani ƙarin haske da suka samu daga Gwamnatin Tarayya.
Mazauna yankin ma Kolmani sun shaida wa RDI cewa babu wani ƙarin haske da suka samu daga Gwamnatin Tarayya.
A kan yawaitar sace ƙananan yaran ne ya ce lamarin na ƙara nuni da cewa mummunan yanayi ne wannan ƙasa...
Rahoton da Ofishin Akanta Janar na Tarayya ya fitar ne kan yadda hukumomin gwamnati suka kashe kuɗaɗe a shekarar 2020.
Kai ko da sun fito da ƙudirin da suka aika wa Shugaban Ƙasa, amma ya ƙi sa masa hannu domin...
Da aka tambayi majiyar ko an biya kuɗi kafin a saki ɗaliban, sai ya ce, "ai tun farko an ce...
MainOne ya ce sun rattaba yarjejeniyar gyara da kamfanin Atlantic Cable Maintenance and Repair Agreement (ACMA)
Tuhuma ta ɗaya dai a wurin ne kaɗai sunan Yahaya Bello ya fito. EFCC ta zarge shi da haɗa baki...
Wannan ƙididdigar ta nuna cewa cikin watan Fabrairu 2024 tsadar rayuwa ta ƙaru da kashi 1.80, idan aka kwatanta da...
PREMIUM TIMES dai ta ci karo da rahoton na EFCC, kuma ta dafe, ba ta bari ya suɓuce ba. Ga...
Maharan sun yi amfani da lambar wayar Abubakar Isah da ke tsare a hannun su, suka kira Aminu Kuriga