Gwamnan Zamfara Dauda Lawal ya bayyanawa manema labarai a fadar shugaban kasa cewa ya sanar da shugaba Bola Tinubu matsalolin tsaro da Zamfara ke fama da shi dgaba ɗaya bai bar komai ba.
Lawal Ya ce ” Na gama da shugaban kasa Tinubu a matsayi na na gwamnan Zamfara, kuma na sanar da shi duk matsalolin da muke fama da su ,waɗanda ya sani da waɗanda bai san su ba ma.
Discussion about this post