
Yadda aka rika nuna min wariya duk da gudunmawar da nake badawa yasa na bi Atiku – Adam Zango
Yadda aka rika nuna min wariya duk da gudunmawar da nake badawa yasa na bi Atiku – Adam Zango
Zango ya saka hoton sa da dan takarar shugaban kasa Atiku Abubakar yana rike da hannun sa a shafin sa ta Instagram.
PREMIUM TIMES ta ji daga bakin Sarkin Yakin Atiku, Zaharadden Sani inda ya karyata korafin Ummi ZeeZee ya ce zuwa ne tya kare wa dan kada.
Zuwa ga Fati Mohd, Sani Danja, Zaharaddeen Sani, Al’amin Buhari and director eemrana
Tuni suka fito da nuna goyon bayan su da yin kamfen ga gwanin su wato Atiku Abubakar.
Nura ya yabi Atiku da jam’iyyar PDP sannan da jinjina mata bisa dinkewa da tayi bayan barakar da ta fada a baya.
Ali yana da aure da ‘Ya’ya biyu sannan shi ne ya ke bi wa Rahama Sadau a yawan mabiya a shafin Instagram.
Bayan haka zaka ga ana dan binsu da wasu dan ganyayyaki, hayaki ne da shayin sha duk don a gyara wuri kamar yadda ake fadi.
A 2015, kusan duk wani da ya ke tunkaho a farfajiyar Kannywood, ya bada gudunmawar sa.
Rahama ce mace ta farko a farfajiyyar fina-finan Hausa da ta kai yawan mabiya har miliyan daya.