
RAGARGAZAR APC DA BUHARI: Ganduje ya kori Salihu Tanko daga gwamnatin sa
Tun bayan waskewa da Salihu da SSS suka yi da safiyar Asabar aka rika zargin ko masu garkuwa da mutane ne suka arce da shi.
Tun bayan waskewa da Salihu da SSS suka yi da safiyar Asabar aka rika zargin ko masu garkuwa da mutane ne suka arce da shi.
Jami’an tsaro sun ceto wasu matafiya 13 da Boko Haram suka yi garkuwa da su a hanyar Maiduguri – Damaturu, jihar Yobe.
Idan ba a manta ba, ranar Juma’a mahara suka kwashe daliban makarantar sakandare a Jangebe, jihar Zamfara.
An bayyana cewa sai da aka dan yada zango da yaran ofishin ‘yan sanda kafin aka dau hanyar zuwa garin Minna.
Bayan haka shugaban ya yi karin haske cewa dole sai an rika bi sanu-sannu a hankali idan har ana son a ceto wanda ‘yan bindiga suka yi garkuwa da shi
Salihu ya ce ” Da ma fa talakawan Najeriya sun zabe mu ne domin a kawo musu karshen matsalar rashin tsaro da kasar ke fama dashi amma kuma maimakon sauki tabarbarewa da muni abin yayi.
Bawa shine mai karancin shekaru na farko da aka taba nadawa shugaban hukumar kuma ba dan sanda ba.
Haka Okorocha ya shaida wa dandazon magoya bayan sa, wadanda su ka je gidan sa a Owerri ranar Litinin domin su na masa goyon baya.
Zan yi aiki don ya zama dalilin ga shugabannin mu cewa matasa za su iya fafatawa a manyan ma’aikatu kuma su yi nasara
Bayan amsa tambayoyin Sanataoci 15 da Abdulrasheed Bawa yayi a zauren majalisar dattawa, majalisar ta amince da nadin sa sabon shugaban hukumar EFCC.