
Mazauna garin Jangebe sun kaiwa jami’an gwamnati hari a nuna fushin sace dalibai da mahara suka yi
Gwamna Matawalle ya bayyana cewa tuni gwamnati ta aika da jami’an tsaro domin a ceto wadannan yaran makaranta.
Gwamna Matawalle ya bayyana cewa tuni gwamnati ta aika da jami’an tsaro domin a ceto wadannan yaran makaranta.
Kwamishinan ilimin jihar Sanusi Kiru ya sanar da haka a na’urar daukan magana da aka aika wa manema labarai.
Gwamna Matawalle ya bayyana cewa tuni gwamnati ta aika da jami’an tsaro domin a ceto wadannan yaran makaranta.
Jami’in hulda da jama’a na hukumar Nabilusi Kofar-Na’isa ya sanar da haka a wannan mako a garin Kano.
Bayan haka gwamnati za ta bude wani shafi a yanar gizo domin mutane su yi rajistan yin allurar rigakafin.
Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya kori manyan darektocin ma’aikatun gwamnatin jihar da masu bashi shawara.
Ranar Laraba aka sako direban a Jihar Anambra bayan an biya ƴan bindigan naira miliyan 1 kudin fansa.
Hukumar kwastam a Legas ta kama wani kwantena dauke da kayan da gwamnati ta hana shigowa da su kasar nan a Apapa.
Shugaban hukumar ma’aikatan jihar Kano Engr. Bello Kiru ya bayyana cewa gwamnati ta amince da karin girma wa wasu ma’aikatan jihar har 130.
Ma’aikatar lafiya ta kasar Ingila PHE ce ta gudanar da wannan bincike a jikin wasu ma’aikatan lafiya masu shekaru 60 zuwa sama a kasan.