• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shin APC ta kawo waraka a harkar mai, ko dagula harkar ta kara yi?

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
February 24, 2018
in Babban Labari, Ra'ayi
0
Shin APC ta kawo waraka a harkar mai, ko dagula harkar ta kara yi?

Yayin da ‘yan Najeriya a fadin kasar nan ke fama da matsalar karanci da tsadar man fetur, a ko’ina cikin adin kasar nan, akwai alamomin da ke nuni da cewa karancin fetur zai kara kamari nan ba da dadewa ba.

Hujjar fadin haka kuwa ta biyo bayan gargadin kwanaki 14 da kungiyar masu daffo-daffo na ajiye man fetur su ka bayar cewa idan ba a biya su bashin da su ke bi na naira bilyan 650 ba, to za su tafi yajin aikin-sai-an-bya-mu kudin mu. PREMIUM TIMES HAUSA ta bi diddigin matsalar man fetur, domin gano shin da wace hujja ce ake dora wa gwamnatin Buhammadu Buhari laifin wannan halin kuncin da ake ciki?

ASALIN MATSALA:

1 – Za a iya cewa wannan matsala ta samo asali ne, tun bayan saukar tsohon shugaban kasa, Olusegun Obasanjo daga mulki, cikin 2007.

2 – Yayin da marigayi Umaru Musa ‘Yar’Adua ya hau mulki, ya gaji farashin litar man fetur a kan naira 75 da Gwamnatin Obasanjo.

3 – Maimakon Umaru ya kara kudi, kamar yadda gwamnatocin baya su ka rika yi, sai ma ya rage kudin, daga N75 zuwa naira N65. Hakan ya sa an rika jinjina masa har bayan babu ran sa.

4 – Goodluck Jonathan ne aka wayi gari a ranar 1 Ga Janairu, 2012, a jawabin san a sabuwar shekara ya yi wa al’ummar kasar nan albishir da karin kudin mai daga N65 zuwa N141, wato karin naira 76 kenan a kowace lita.

5 – Jonathan ya hadu da fushin ‘yan Najeiya, musamman kungiyoyin kwadago, daliban jami’o’i, masu rajin kare jama’a da kuma ‘yan adawar siyasa.

6 – An yi ta yajin aiki, da zanga-zanga a kasa baki daya, har dai harkokin gwamnati suka gurgunce, a karshe, Jonathan ya maida farashi naira 97, aka hakura.

7 -Tallafin mai ne gwamnatin Jonathan ta ce ta janye, abin daya haifar da rudu kenan.

8 – Muhammadu Buhari na a sahun gaba wajen gudanar da zanga-zangar rashin amincewa da karin kudin mai. Baya ga zanga-zangar da ya fito, har ikirari ya yi cewa ko naira 50 dan Najeriya ya sha litar man fetur, to an zalunce shi.

9 – Goodluck Jonathan ya rage farashin litar man fetur daga 97 zuwa 87, cikin watan Faburairu, 2015. Sai dai wannan rangwame bai yi wani tasiri ba, domin an rika kallon saboda zabe ne ya yi ragin, ba don tausayin jama’a ba. An yi ragin ne ana saura wata daya zaben shugaban kasa.

10 – Hawan Gwamnatin APC, ta fuskanci gagarimar matsalar man fetur, ta yadda aka yi wa lita daya gwauron kari, daga N87 zuwa 148. Daga baya aka rage naira uku, ya koma 145.

11 – Tashin farashin dalar Amurka, da faduwar darajar farashin gangar danyen man fetur, na daga cikin abin da ya haifar da matsala.

12 – Sai dai kuma an dora wa gwamnatin Muhammdu Buhari wannan laifi, domin ya yi wa jama’a alkawarin cewa da ya hau mulki, zai maida dalar Amurka farashi daya da naira. Sannan kuma zai rage litar mai daga naira 87 zuwa naira 45.

13 – Maimakon haka, sai naira ta ki saukowa kuma ka maida lita daya naira 145.

14 – Farkon watan Disamba, 2017, an rika buga rahotannin cewa za a fuskanci matsalar mai, amma gwamnati da NNPC su na karyatawa.

15 – Kafin Kirsitime kasar nan ta dume da matsanancin karancin mai, har ta kai ana saida lita daya naira 300. Har yau kuma matsalar na nan ana fama da ita.

16 – A zaman yanzu, tun kafin Kirsimeti, kamfanoni masu zaman kansu bas i iya daukar dala su fita su sayo fetur, domin faduwa za su yi, saboda dala ta yi tsadar gaske.

17 – NNPC ce kadai ke iya sayo mai daga waje, ita kuma ta ce a yanzu farashin dakon man da saukalen sa a Nijeriya ya karu, duk lita daya ta na kama mata a kan 171, daga saye zuwa saukewa.

18 – NNPC na ta yin baki-biyu. A gefe daya ta na cewa ba za ta kara kudin mai ba. A daya gefe kuma ta na cewa ita ma ba za ta iya juri zuwa kasuwa ta sayo mai ya na kama mata naira 171, amma ta na saidawa 145 ba. Sannan kuma har yau ba a tace mai a kasar nan, duk da alkawarin da APC ta yi cewa da ta hau za ta gyara matatun bai domin a huta da sayowa a kasashen waje.

19 – A yanzu kuma ga kungiyar masu daffo-daffo sun ce su na bin gwamnati naira bilyan 650, kudin da ya kamata NNPC ta rika rangwanta musu idan sun sayi mai.

20 – Tunda babu alamar za a iya biyan su wannan makudan kudade, akwai kwakkwaran dalilin su kenan na tafiya yajin aiki.

Shin APC ta kawo waraka a harkar mai, ko kuwa dagula harkar ta kara yi?

TARIHIN KARIN KUDIN FETUR A NAJERIYA

• Gowon – daga 6k zuwa 8.45kobo

• Murtala – daga 8.45k zuwa 9k

• Obasanjo – daga 9k zuwa 15.3k

• Shagari – daga 15.3k zuwa 20k

• Buhari – daga 20k to 20k (bai kara ba a wancan mulkin sa).

• Babangida – daga 20k zuwa 39.5k

• Babangida – daga 39.5k zuwa 42k

• Babangida – daga 42k zuwa 60k (kari kan motocin da ba na haya ba).

• Babangida – daga 60k zuwa 70k

• Shonekan – daga 70k zuwa N5 (Naira)

• Abacha – daga N5 zuwa N3.25k (ya rage farashi).

• Abacha – daga N3.25k zuwa N15

• Abacha – daga N15 zuwa N11 (ya rage farshi).

• Addulsalami – daga N11 zuwa N25.

• Abdulsalami – daga N25 zuwa N20 (ya rage farshi).

• Obasanjo – daga N20 zuwa N30

• Obasanjo – daga N30 zuwa N22 (ya rage farashi).

• Obasanjo – daga N22 zuwa N26.

• Obasanjo – daga N26 zuwa N42.

• Obasanjo – daga N42 zuwa N50.

• Obasanjo – daga N50 zuwa N65.

• Obasanjo – daga N65 zuwa N75.

• Yar’Adua – daga N75 zuwa N65 (ya rage farshi).

• Jonathan – daga N65 zuwa N141.

• Jonathan – daga N141 zuwa N97.

• Jonathan – daga N97 zuwa N87.
. Buhari – daga N87 zuwa N145

Tags: AbujaAPCBuharidaffo-daffofeturGoodluck Jonathangwamnatin APCHausaJonathanLabaraiNajeriyaPREMIUM TIMESShugaban KasaYar'adua
Previous Post

Oyegun ya amsa wasikar Tinubu

Next Post

RIKICIN KADUNA: El-Rufai, Sani, Hunkuyi, An Ja Daga

Next Post
RIKICIN KADUNA: El-Rufai, Sani, Hunkuyi, An Ja Daga

RIKICIN KADUNA: El-Rufai, Sani, Hunkuyi, An Ja Daga

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • YADDA KALLO YA KOMA OGUN: Obasanjo ya karaɗe Abeokuta ya na ɗaukar fasinja da Keke NAPEP
  • Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo
  • Mutum 77 sun kamu da Kanjamau a jihar Taraba
  • RASHIN TSARO: Shugaban karamar hukuma zai raba wa ƙungiyoyin sa kai bindigogi 80 a jihar Filato
  • ‘Ku taimaka kada ku bari ƙasar mu ta ruguje’ -Roƙon Gwamnan Bayelsa ga mazauna Amurka

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.