‘Ga mu nan tafe, duk inda kuke za mu kutsa mu yi ragaraga da ku” – Sakon Buhari ga ‘yan bindigan da suka kai harin Shiroro
Sabo ya ce an ce maharan sun riƙa kwantar wa mazauna ƙauyukan hankula, su na ce masu kada wanda ya ...
Sabo ya ce an ce maharan sun riƙa kwantar wa mazauna ƙauyukan hankula, su na ce masu kada wanda ya ...
Amma kuma Atiku ya yi watsi ta rahoton kwamitin wanda gwamnan Benuwai ya shugabanta, ya zabi gwamnan Delta, Okowa.
An ce sun bindige wani mutumin ƙauye bayan sun tambaye shi hanyar da wurin haƙar ma'adinan, amma ya tsaya ya ...
Wannan jarida ta buga labarin cewa Fayose ya yi iƙirarin Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi ...
Ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Yele Sowore ya bayyana Abubakar Magashi ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ...
Kabilu da dama a fadin Duniya suna daukar tofawa mutum yawu ko majina a matsayin cin zarafi; kaskantarwa ko kuma ...
Ya roki waɗanda za su raba wa manoma taki su tabbata rabon takinbya kai ga manoman karkara.
A yayin ganawar kafin Buhari ya kimtsa ya tashi zuwa ƙasar Portugal, ya shaida masu cewa su yi haƙuri gaskiya ...
Ya ce yana zargin cewa maharan sun zo gidansa domin su yi garkuwa da shi ne amma da basu iske ...
Yakubu ya ce saboda haka mutane su kwantar da hankalin su, INEC ba za ta rufe yin rajistar zaɓe ba ...