Na amince a kafa dokar ko-ta-baci a Jihar Zamfara – Gwamna AbdulAziz Yari
Yari ya yaba wa jami'an tsaro bisa ga kokarin da suke yi na samar da tasro a jihar.
Yari ya yaba wa jami'an tsaro bisa ga kokarin da suke yi na samar da tasro a jihar.
Allah yayi dadin tsira da aminci bisa shugaban mu Annabi Muhammad (SAW), da Iyalan sa, da Sahabban sa, da duk ...
Sun banka wa ofishin shugaban karamar hukumar wuta sannan suka kona motoci da dama dake wannan sakatariya.
Jihar Zamfara dai ta fada cikin mawuyacin hali a shekarun nan inda ayyukan mahara ya addabi mutanen jihar babu kakkautawa.
Kullum sai dai kaji wai an tura daruruwan jami'an tsaro amma kuma kisan ake yi babu kakkautawa.
Awowi 48 bayan ragargaza garin Dan-Dambo, mahara sun kashe mutane 17 a Magami
Mansur Dan-Ali ya ce gwamnati ta aika da jami'an tsaro na soji da 'yan sanda suwa sassa da dama a ...
Da suka gama abinda zasu yi sai suka kona inda suka fito.
Mahara sun kashe mutane da dama a wasu kauyukan jihar Zamfara
A ranar Talata ne suka bada wa’adin awa 48 a cikin maganar da suka yi da mahaifin yarinyar mai suna ...