Abin da Buhari ke nufi da ya da ce akwai hannun Libya a rikicin makiyaya da manona
Abin da Buhari ke nufi da ya yi maganar Libya a watannin baya, ya na nufin yadda aka rika shigo ...
Abin da Buhari ke nufi da ya yi maganar Libya a watannin baya, ya na nufin yadda aka rika shigo ...
Sadique Abubakar, wanda ya yi wa sajojin Sama jawabi a Jalingo kafin su karasa, ya hore su da su zama ...
Kakakin Rundunar ‘yan sanda na kasa, Jimoh Moshood, ya lissafa sunayen wadanda aka kama din da kuma makamai da aka ...
MURIC ta ce kashe-kashen da ke faruwa tsakanin makiyaya da manoma fa ya shafi kowa ne.
An ce sojojin sun shafe awa biyu su na banka wa garin wuta kafin su fice.
Danjuma ya bayyana haka ne a wajen taron bukin yaye daliban jami'ar Jihar Taraba dake Jalingo.
Daga nan kuwa sai abu ya lalace inda suka ji wa juna ciwo su kuma makiyayan suka ruga cikin daji."
A daya bangaren kuma ko’ina ka zagaya a garin sai karar jiniya ka ke ji wadda jami’an tsaro ke ta ...
" Sanadiyyar wannan rikicin mutane 5,000 sun rikida sun koma ‘yan gudun hijira."
Alexander ya ce sanadiyyar hari da aka kai musu sama da mutane 2,000 sun zama ‘yan gudun hijira.