Za a kafa dokar zaman gidan yari na wata 6 ga masu tsallake layi
Dan majalisa mai wakiltan jihar Kwara Abubakar Amuda-Kannike (Kwara-APC) ne ya kirkiro wannan kudiri.
Dan majalisa mai wakiltan jihar Kwara Abubakar Amuda-Kannike (Kwara-APC) ne ya kirkiro wannan kudiri.
Bukola yace tun da Buhari ya nuna zai yi takara ya ajiye komai nasa domin mara masa baya 100 bisa ...
Muhyi ya ce sun dakatar da haka ne saboda majalisar dokokin jihar sun ce suma za suyi haka.
Tuhumomin da ake yi wa Sarki Muhammadu Sanusi II sun hada laifin bata suna,
Suna kira ne da neman a janye dakatarwar da majalisa ta yi wa Sanata Ndume.
Kawancen Majalisar dattijai da fadar shugaban kasar ya tabarbare a dan kwanakinnan.
Ndume yayi kokarin ganin hakan ya yiwu amma har yanzu ana ta kai ruwa rana akan maganar Ibrahim Magu din.
Shugaban Majilisar dattijai Bukola Saraki ne ya karanta wasikar a zauren majalisar yau Laraba.
Malami yace ofishinsa ta rubuta ma majalisar dattijai haka itama.
Hameed Ali da Saraki sunyi ganawan ne a asirce da yamman Laraba.