ZARGIN NEMAN MAZA: ’Yan sanda sun damke matasa maza 57 a cikin wani otel
An kama su ne a cikin Kelly Ann Hotel, da ke cikin Unguwar Egbeda cikin Lagos a safiyar ranar Lahadi.
An kama su ne a cikin Kelly Ann Hotel, da ke cikin Unguwar Egbeda cikin Lagos a safiyar ranar Lahadi.
Kazeem yace mutane biyar din da suka sami rauni na samun kula a asibitin ‘Federal Medical Center’ dake Lokoja.
Isah ya fara tattaki da Legas zuwa Abuja dauke da akwatin gawar gangan jikin APC
Mu dai a Kaduna bamu san yadda zata kama ba domin kuwa an kawo raguna amma babu masu siya.
Za a ci gaba da shari’a ranar uku ga watan Satumba.
Abdullateef ya fadi haka ne ranar Laraba da yake ganawa da Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya a Legas.
Za a ci gaba da shari’a ranar uku ga watan Satumba.
Shugaban hukumar Sule Aliyu ya sanar da haka wa manema labarai ranar Talata a Legas.
Ya yi alkawarin cewa zai tuba ya daina idan aka yafe masa.
Uba ya ce sun kama mutane biyu dake hannu wajen shigo da wannan magani