TINUBU A KAN SIKELIN 2023: Kada fa Asiwaju ya yi riginginen kunkuru a kan hanyar shiga Villa
Wurin gaggawar ɗaukar babban bargon Tinubu domin ta wanke, Najatu ta haɗo da gwadon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na ...
Wurin gaggawar ɗaukar babban bargon Tinubu domin ta wanke, Najatu ta haɗo da gwadon ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na ...
Mun haifi yaya biyar tare inda daya daga cikinsu ya zo da nakasa a jikinsa amma Yusuf ya ki kula ...
An daidaita da fataken ƙwayoyin da NDLEA za a ƙwace wasu kadarorin su ɗungurugum, waɗanda su ka haɗa da mota ...
Tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku ya ce idan ya yi nasarar zama shugaban ƙasa zai sauya fasalin Najeriya.
Kotun majistare dake Ikeja a jihar Legas ta bada belin barawon Littafi Mai Tsarki wato 'Bible' hudu wanda farashinsu ya ...
Cincirindon agoya bayan Kwankwaso musamman bubban 'yan Arewa mazauna Legas da sauran ƙabilu ne su ka yi dandazo a wurin.
Sauran 'yan takarar da Kwankwaso zai fafat da su sun hada da Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP, Peter Obi na ...
Aƙalla Shugabannin Kwamitin Zartaswar PDP huɗu ne su ka maida wa jam'iyyar sama da naira miliyan 120 a cikin asusun ...
A martanin da Ministan Yaɗa Labarai Lai Mohammed ya mayar wa Atiku, a wurin taron manema labarai a ranar Alhamis ...
Daga ranar Juma'a ce 2 ga Satumba dokar haramta haya da baburan Okada za ta fara aiki gadan-gadan a Legas. ...