An kama mataimakin shugaban makarantan da ya dirka wa ‘yar shekara 12 ciki a Katsina
Kakakin rundunar Gambo Isah ya ce Sale na cikin mutum 8 din da suka kama kwanaki biyar da suka gabata ...
Kakakin rundunar Gambo Isah ya ce Sale na cikin mutum 8 din da suka kama kwanaki biyar da suka gabata ...
Daliban makaranta da yawa ne mahara dsuka yi warwason su a makarantar sakandaren dake Kankara jihar Katsina.
Ministan Kwadago da Ma'aikata, Chris Ngige ne ya bayyana haka ranar Alhamis a Abuja.
Kananan hukumomin da zasu amfana da wannan aiki sun hada da Dukku, Kwami, Furnakaye da Balanga.
Sannan ta yi amfani da Naira miliyan 2.7 wajen siyo kayan aikin da za a yi amfani da su wajen ...
An maida dukkan malaman kan aikin su ne bayan PREMIUM TIMES ta fallasa korar da aka yi masu a ranar ...
Yanzu kusan duka jihohin kasar nan sun bude makarantu domin yara su koma karatu.
Akalla dalibai da malaman su 181 ne aka tabbatr sun kamu da Korona da wani makaranta mai zaman kansa a ...
Ministan Ilmi Adamu Adamu ne ya bayyana wannan albishir a wurin Taron Ranar Ilmi ta Duniya, ranar Litinin a Abuja.
Sannan kuma ya ce tsarin ilmi a kasar nan ba zai taba gyaruwa ba,har sai matasa ne ke jan ragamar ...