Za a fara biyan ma’aikatan jihar Kebbi albashin watan Yuli daga wannan makon
Idris ya fadi haka ne ranar Litini da yake zantawa da manema labarai a Birnin Kebbi.
Idris ya fadi haka ne ranar Litini da yake zantawa da manema labarai a Birnin Kebbi.
Ganin babu wadatattun kudade ne ya sa tilas aka daga taron a makon da ya gabata.
Hukumar ta toshe duk wata kafa ko ramun da kan janyo tawayar tara kudaden shiga.
Gwamnati ta ce a mika mata sunayen wadanda suka yi ta zuwa aiki cewa su ne za ta biya albashi.
Shugakan karamar hukumar Gwandu jihar Kebbi, Shehu Bagudu ya sanar cewa wasu 'yan fashi sun waske da kudin albashin ma'aikatan ...
Ana dai sa ran cewa Kwamitin Tattauna Mafi Karancin Albashi zai kammala ayyukan sa nan da watan Satumba.
Likitoci ne ke danne mu, suke muzguna wa ma'aikatan jinya sannan suke nuna ko ta halin kaka sai sun cimma ...
Idan gwamnati ta kawar da wannan bambanci na albashin ma’aikatan jinya za su yarda suna aiki a asibitoci.
Jamai’an ‘yan sanda da dama a fadin kasar nan su na ta gungunin cewa ana yanke musu albashi.
Sanata Shehu Sani, ya ce na zai yi magana kan 'yan uwan sa ba, amma a saurare shi.