TSADAR RAYUWA A NAJERIYA: ‘Albashin mu ba ya isar mu, har mun fara cin bashi’ – Mambobin Majalisar Tarayya
Mambobin Majalisar Tarayya sun tayar da ƙurar neman a yi masu albashi mai tsoka, saboda tsadar rayuwa da ake fama.
Mambobin Majalisar Tarayya sun tayar da ƙurar neman a yi masu albashi mai tsoka, saboda tsadar rayuwa da ake fama.
Sanarwar wadda aka raba ga dukkan ma'aikatu da hukumomin gwamnatin tarayya, ta ce ƙarin alawus ɗin zai fara aiki daga ...
Jihohi takwas sun yi mirsisi sun ƙi biyan ma'aikatan su albashin aƙalla watanni shida. Wani rahoto ne ya tabbatar da ...
Sai dai kuma da yawan ma'aikatan da ke raba ƙafa su na wasu sana'o'i ko kasuwanci, rashin biyan albashi bai ...
Zai yi wahala a tsaya ana wata ja-in-ja da wannan gaskiyar lamarin da ga shi kowa ya gani kuru-kuru babu ...
Ogunyemi ya ce ba za su koma ba, domin akwai malaman da ke bin albashin wattanni hudu zuwa shida duk ...
Kafin wannan kuwa a lissafin watannin Oktoba, Nuwamba da Disamba, 2018, kashi 18.8 ba su da aikin yi.
Gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje ya rage albashin 'yan siyasa da aka nada mukamai a jihar da kashi 50 bisa ...
Janyewar ko fasawar ta faru ne bayan an rika suka, ragargaza da caccakar sa a fadin jihar kamar kuibin jaki.
Batun biyan naira 30,000 na mafi karancin albashi kuwa, a cewar Fayemi kowane gwamna ya amince zai biya hada din ...