Mahara sun sace yayan gwamnan Bauchi
Rahotanni sun nuna cewa maharan sun diran wa gidan Adamu Mohammed da aka fi sani da Yaya Adamu a daren ...
Rahotanni sun nuna cewa maharan sun diran wa gidan Adamu Mohammed da aka fi sani da Yaya Adamu a daren ...
Sarauniya Elizabeth ta yi kira ga kasashen da su ci gaba da hada kansu dimin samun ci gaba a kasashen ...
A ranar juma'a da ya kama hanya sai kuma faduwa ta zo daidai da zama, kotu ta tsinka kacar da ...
Tun daga ranar Juma’a ake ta yin Allah-wadai da zanga-zanga a kasashen Musulmi, musamman a Gabas ta Tsakiya.
Kakakin yan sandan jihar Kaduna bai ce komai ba tukunna game da kubutar wadannan mutane.
Sai dai kuma Adamu bai bayyana sunayen kananan hukumomin 14 ba a gaban kwamitin da ya yi wa bayanin.
Yin haka a cewar Malami zai rage ko ya magance abin kunyar sabanin da ke faruwa a tsakanin hukumomin biyu.
Kotun koli ta kori sanata David Umaru dake wakiltar Neja ta Gabas.
Barau ya bayyana haka ne a taron sanatocin dake muradin Lawan din a Otel din Transcorp dake Abuja.
Buhari ya kara da cewa kowa ya mika takardar kammala aiki ga sakataren gwamnatin Tarayya.