• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BINCIKEN KWAKWAF: Yadda Gwamnatin Buhari ta shafe shekaru hudu ta na tattake dokar sharuddan korar sojoji daga aiki

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
June 9, 2020
in Babban Labari, Rahotanni
0
Buhari and Buratai

Buhari and Buratai

Ga duk mai so ya san yadda Gwamnatin Najeriya ta kwance zanin wanda ya yi mata bauta, ta bar shi tsirara a tsakiyar kasuwa, to ya karanta sakayyar da aka yi wa Kanar Mohammed Sulaiman, wanda saboda tsananin sadaukar da kan sa da ran sa da ya yi wajen yaki da ta’addanci a kasar nan, har lambar girmamawa aka ba shi a cikin 2012.

To kuma ga duk mai son jin irin sakayyar da aka yi wa Sulaiman da wasu hafsoshin sojojin 37, a cikin 2016, kamata ya yi ya ma fara jin irin jarumta da sadaukarwar da wannan hazikin soja ya yi wa Najeriya tukunna.

1. Shi ne ya hargitsa mummunan tuggun shirin Boko Haram na kai wa Fadar Shugaban Kasa hari a 2012. An tsara yunkurin tare da hannun wani dan sanda mai suna Babagana.

PREMIUM TIMES ta tabbatar da haka a cikin wani kwafen takardun bayanai na mahukuntan soja.

2. An sha tura Sulaimam aiki a Darfur a Kudancin Sudan da Washington a Amurka, amma sai a fasa tura shi, saboda muhimmancin aikin da ya ke yi na tsaro a kasar nan.

3. Ya na tsakiyar aikin bayar da horo a Kwalejin Sojoji ta Jaji, aka kira shi a gaggauce, ya tsara yadda aka kama wani gawurtaccen dan Boko Haram na farko, mai suna Adam Kambar, wanda duniya da Amurka aka rika nema ruwa-jallo.

4. Sulaiman ne ya shirya yadda aka kama gawurtaccen kwamandan Boko Haram, Umar Sanda Kadunga, Wanda Kuma shi ne kakakin Boko Haram.

5. Shi ne ya kirkiro tunanin kafa jami’an tsaro na hadin-guiwa, wato CJTF a Barno.

6. Sulaiman ne ya fara tattara bayanan sirri dangane da ayyukan Boko Haram, tun kafin ma kungiyar ta fara yin karfin da ta fara Kai hare-hare a Jihar Bauchi.

7. Cikin 2009 ya shirya kai wa Boko Haram mummunan farmakin da aka yo nasarar kama 377, aka kashe wasu, ba tare da an yi asarar soja ko daya ba.

Yadda Aka Yi Masu Ritayar Dole

To wannan jarimin Kanar na soja ne aka wayi shi da wasu manyan sojojin Najeriya 37, suka wayi gari safiyar 9 Ga Yuni, 2016 kowa ya ga an turo masa takardar sallama daga aikin soja, a shafin sa na e-mel, a bisa yi masu ritayar-dole.

“To ni dai abin nan ya ba ni mamaki da al’ajabi. Ba ta taba Kama ni da laifi ba. Ba a taba ba ni takardar gargadi ku gurfanar da ni an tuhume ni a kan wani laifi ba.” Inji Laftanar Kanar Abdulfatah Mohammed.

Bayanan sallamar ta su daga aiki ba wani mai tsawo ba ne. Yanko wata aya aka yi daga cikin Kudin Dokar Aikin Soja a Shashin Ladabtarwa da Kira Aiki. Sai aka rubuta cewa: “An ladabtar da su ne, saboda sun aikata gagarimin laifi.

Amma fa ba a ce ga laifin da kowanen su ya aikata ba.

Haka dai aka bayanna cewa an yi amfani da wannan Sashi na 09.02c (4) an hukunta su.

Sai dai kuma waahegari a ranar 10 Ga Yuni, sai Kakakin Sojoji na Lokacin, Burgediya-Janar Mai Ritaya a yanzu, Sani Usman, ya bayyana cewa an sallame su ne saboda sun yi katsalandan cikin sha’anin zaben 2015.

BINCIKEN da PREMIUM TIMES ta yi ya gano cewa yawancin sojojin ba a tuhume su ba ballantana a same su day laifi. Wasu kuma an tuhume su, ba a same su day laifi ba, amma kuma an yo musu ritayar-dole. Kalilan ne aka samu da laifi daga cikin wadanda aka sallama din.

Yadda Gwamnatin Buhari Ke Take Umarnin Kotun Da Ta Ce A Maida Sojojin Aikin Su:

Shekaru hudu kenan ana tabka shari’a a Kotun Ma’aikata (Industrial Court), inda Sulaiman da wasu sojoji biyar suka you nasara, kotu ta bada umarnin a maida su bakin aikin su.

Sau 6 kenan kotu na bada umarnin a maida sojoji, amma sau shida Gwamnatin Tarayya na sa kafa ta na tattake wannan umarnin kotu.

Sau shida ‘Industrial Court’ na ayyana cewa an cire sojojin ta haramtacciyar hanya. Don haka a maida su bakin aikin su.

Wannan tattake umarnin kotu na daya daga cikin yadda ake yi wa gearzaye kuma zaratan da suka bauta wa kasar su bahaguwar sakayya a kasar nan.

Daya daga cikin wadanda aka sallama din mai suna Ochankpa Ojebo, ya mutu a cikin 2017, ya na cike da haushi da kuncin bakin-cikin irin sallamar da aka yi masa daga aikin soja.

Buhari Ya Yi Biris Da Rokon Da Su Sulaiman Suka Yi Masa:

A karkashin dokar da a ka yi amfani da ita aka sallame su, akwai inda aka yarda za su iya aikawa da takardar rokon maida su aiki ga Shugaban Kasa.

Ana rubuta wannan wasika ce cikin kwanaki 30 daga ranar da aka sallame su. PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa sun rubuta wasikar, amma shekara hudu kenan har yau ba su ji komai ba daga Fadar Shugaban Kasa.

ManjoJanar-Janar Din Da Aka Jefa Cikin Tasku:

Akwai wasu Manjo Janar wadanda sun gurfana a gaban Kwamitin Bincike, ba a same su da laifi ba, amma kuma an yi masu ritayar-dole. Sun hada da:

1. S.D Aliyu (N/7711)
2. M.Y Aliyu (N/8114)
3. Fatai Ali (N/7914)

Manjo Janar 5 da aka sallama ba tare da tuhuma ko samun su da laifi ba:

Su wadannan sun ce ba wanda ya gayyace su zuwa Kwamitin Bincike, ballantana a tuhume su har a same su da laifi, kamar yadda Dokar Kira Daga Aikin Soja ta tanadar. Amma duk da haka aka sallame su.

1. L. Wiwa (7665). Kanin Ken Saro Wiwa ne.
2. Nwokwo Ije (8304). Cikin 2019 kotu ta ce a maida shi aiki
3. T.C Ude (7866)
4. L.C Ilo (8320)
5. O Ejemau (8340)

Jangwangwama Da Jekala-jekala:

Majiya ta tabbatar cewa an sallami wasu Burgediya Janar su 11, saboda zargin sun ki taimaka wa wannan gwamnatin a zaben 2015.

Akwai ma Kanar-kanar da Laftanar-Kanar da yawa da aka yi wa ritaya bisa zargin sun taimaka wa PDP a zaben 2015.

Kamar dai wasu Kanar bakwai da PREMIUM TIMES ta binciko cewa an yi musu ritaya ba tare da tuhuma, bincike ko samun su da laifi ba. Cikin su har da Kanar Mohammed Sulaiman.

Majiya ta ce an yi wa O.C Egemkle, Kwamandan Bataliya ta 93 da ke Takum ritaya, saboda ya bari APC ta kasa yin nasara a Jihar Taraba, a zaben 2015.

Tags: AbujaBoko HaramHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESUmar Sanda
Previous Post

Allah yayi wa mahaifin jarumi Ali Nuhu rasuwa

Next Post

BARNO: Gwamna Zulum ya sake damka gidaje 100 ga wasu masu gudun hijira daban a Bama

Next Post
Babagana Zulum

BARNO: Gwamna Zulum ya sake damka gidaje 100 ga wasu masu gudun hijira daban a Bama

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan sanda sun kashe masu garkuwa da mutane uku a Adamawa
  • Dalilin da ya sa za mu ƙirƙiro gundumomi 268 a jihar Filato – Lalong
  • TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo
  • TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba
  • Rundunar ƴan sandan Kano ta kama wata moto cike makil da kayan haɗa nakiya, harsasai da bindigogi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.