An yi mana murdiya a zaben gwamnan Kaduna, ba mu yarda da nasarar da INEC ta baiwa Uba Sani ba – ‘Yan PDP masu zanga-zanga
Idan ba a manta ba Uba Sani na jami’yyar APC ne hukumar zabe INEC ta bayyana ya lashe zaben gwamnan ...
Idan ba a manta ba Uba Sani na jami’yyar APC ne hukumar zabe INEC ta bayyana ya lashe zaben gwamnan ...
Ya ce waɗannan 'yan dandatsa ba daga nan cikin gida Najeriya kaɗai su ka yi kutsen ba, har da wasu ...
Rashin yin amfani da hanyar tattara sakamakon zaɓe da aika su BVAS da sauran hanyar na'urori kamar yadda dokar zaɓe ...
Haka kuma sanarwar ta ce sauran kuɗaɗen da su ka rage a Asusun Rarar Ribar Fetur (ECA) a wancan watan, ...
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar LP, Datti Baba-Ahmed, ya bayyana cewa "Najeriya ba ta da zaɓaɓɓen shugaban ƙasa.
"Zai huta a Paris da Landan, daga can kuma ya je Umrah Saudi Arabiya. Kuma a can zai fara azumin ...
Shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Mahmood Yakubu ya ƙaryata zargin cewa ya yi wa zaɓen gwamnan Jihar Abiya ...
Fasto Chukwuemeka Ohanere da aka fi sani da Odumeje ya bayyana cewa nan ba da dadewa ba zai mutu saboda ...
A wannan shekarar burin mu shine mu tallafawa akalla Musulmai 1,000 da nauin abinci daban-daban.
“Yanzu da muka zabi sabbin shugabanni muna rokon su da su maida hankali wajen tabbatar da ababen more rayuwa sun ...