‘Ga mu nan tafe, duk inda kuke za mu kutsa mu yi ragaraga da ku” – Sakon Buhari ga ‘yan bindigan da suka kai harin Shiroro
Sabo ya ce an ce maharan sun riƙa kwantar wa mazauna ƙauyukan hankula, su na ce masu kada wanda ya ...
Sabo ya ce an ce maharan sun riƙa kwantar wa mazauna ƙauyukan hankula, su na ce masu kada wanda ya ...
Amma kuma Atiku ya yi watsi ta rahoton kwamitin wanda gwamnan Benuwai ya shugabanta, ya zabi gwamnan Delta, Okowa.
Atiku ya hamɓare kwandon shawarar da aka ba shi, bayan da ya yi masu alwashin cewa zai yi aiki da ...
An ce sun bindige wani mutumin ƙauye bayan sun tambaye shi hanyar da wurin haƙar ma'adinan, amma ya tsaya ya ...
Wannan jarida ta buga labarin cewa Fayose ya yi iƙirarin Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi ...
Ɗan takarar shugaban kasa na jam'iyyar AAC, Yele Sowore ya bayyana Abubakar Magashi ɗan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar ...
Mazauna yankin sun ƙara da cewa maharan sun kwashi mutane da dama ciki har da 'yan Chana, su ka arce ...
A cikin wata tattaunawar musamman da Fayose ya yi da PREMIUM TIMES, Fayose ya ƙara jaddada cewa tabbas Atiku ya ...
Garkuwa da mutane a Najeriya musamman yankin Arewa ya yi tsanani da a kullum sai an samu rahoton an sace ...
Ya roki waɗanda za su raba wa manoma taki su tabbata rabon takinbya kai ga manoman karkara.