RA’AYIN PREMIUM TIMES: Makomar Ɗaliban Chibok da bala’o’in garkuwa da mutane ba ƙaƙƙautawa
Boko Haram da a farko aka riƙa yi wa kallon wasu 'yan buyagi, cikin ƙanƙanen lokaci suka buwayi Najeriya, suka ...
Boko Haram da a farko aka riƙa yi wa kallon wasu 'yan buyagi, cikin ƙanƙanen lokaci suka buwayi Najeriya, suka ...
Sojoji sun fantsama aikin neman su, daga baya kuma sai aka gano ƴanta'adda sun sace su yayin ɗebo itace a ...
An sace su ne daga sansanin gudun hijira daban-daban, a Gamboru Ngala, Jihar Barno a cikin wannan makon.
Ya ce mahara sun kashe mutum ɗaya, sauran yaran da aka gudu da su ɗin shekarun su sun kama ne ...
Wani mazaunin garin Dikwa, Sheriff Lawan ya ce maharan sun dasa bambamai a wurin da ake aikin ginin gidajen.
Bayan haka a ranar Lahadi maharan sun Kai wa kauyen Kaliya Pangu hari yayin da mazauna kauyen suka gudu zuwa ...
Rahotanni na ci gaba da nuni da cewa dandazon 'yan Boko Haram na ci gaba da kai hare-hare a yankunan ...
Ganin yadda wutar ta datse daga Jos, Jihar Filato, sai Babban Manajan Bada Wutar Lantarki na Shiyyar Bauchi
"Jami'an 'Yan Sandan Kwance Nakiyasun isa wurin domin nazarin yadda lamarin ya afku," cewar Daso kuma ya ce ana ci ...
Boko Haram a ranar Juma’a sun kai wa kauyen Geidam dake jihar Yobe hari inda suka kashe faston cocin ‘Christ ...