An kashe kwamandojin ISWAP biyu da mutum 32 a arangamar da aka yi tsakanin ISWAP da Boko Haram a jihar Borno
Zuwa yanzu Boko Haram na farautar ISWAP cikin dare ne su kuma ISWAP su kai harin ramakon gayya da rana.
Zuwa yanzu Boko Haram na farautar ISWAP cikin dare ne su kuma ISWAP su kai harin ramakon gayya da rana.
Abdulkarim ya ce maharan wanda ke tafiya akan babura sun Kona gidajen malaman makarantar sakandare na gwamnati a Geidam.
A yakin da muke yi da Boko Haram sama da shekaru 12 jihar Borno ta tsara shirin da zai taimaka ...
Biyu daga cikin wadanda aka yankewa hukuncin, Surajo Muhammad da Salihu Adamu, an yanke musu hukuncin daurin rai-da-rai yayin da ...
Har yanzu iyakar gejin malejin fasaha da kimiyyar mu ba ta wuce maganar shinkafa masarar da ake ci a kasayas ...
Ya ƙara da cewa guda 104 da suka yi saranda, sun fito ne daga ɓangaren ISWAP. Akwai kuma mutum 25 ...
Wannan matsala kuwa na shirin afkuwa ne sakamakon yaƙe-yaƙen ta'addanci da Boko Haram ke yi a Arewa maso Gabas.
Wani nazari mai zurfi da aka yi ya nuna cewa Boko Haram da Ansaru sun kasa narkewa wuri ɗaya tare ...
Baya ga manyan gadoji da Buhari zai kaddamar, akwai tituna da makarantu na zamani da zai kaddamar a jihar.
Matane ya ce kuma su kan ce, "Gwamnati ta sani mu ba masu garkuwa da mutane ba ne. Allah ne ...