Dukkan kadarorin Nijar da ECOWAS ta riƙe a Manyan Bankunan ECOWAS, su ma an cire masu takunkumi.
Read moreMai taimakawa shugaba Tinubu kan harkokin yaɗa labarai Abdulaziz Abdulaziz ya wakilce shi a wurin taron.
Read moreTo mu dai 'yan adawa ne. Idan muka faɗi wata magana, cewa za su yi muna tsarma siyasa a batun...
Read moreAn sace su ne daga sansanin gudun hijira daban-daban, a Gamboru Ngala, Jihar Barno a cikin wannan makon.
Read moreKungiyar Ƙwadago Reshen Jihohin Kudu maso, na so gwamnatin tarayya ta maida mafi ƙanƙantar albashi ya fara daga Naira 850,000.
Read moreWannan kyautar kuɗin dai na daga cikin yarjejeniyar da gwamnatin jihar ta cimma tsakanin ta da Kungiyar Ƙwadago ta Ƙasa,...
Read moreQatar dai ita ce ƙasa ta uku a yankin Gulf da Tinubu ya kai ziyara tun bayan da ya ɗare...
Read moreDajin da muka keto har Shugaba Bola Tinubu ya samu nasara ba sa'a ba ce kaɗai ko wani gam-da-katar.
Read moreGwamnatin Najeriya ta kulle 'crypto' da sauran ire-iren kamfanonin hada-hadar kuɗaɗe irin sa.
Read more“Babban martanin mu dole ne ya kasance sadaukarwa don kiyaye ƙa’idojin ‘yancin ‘yan jarida, ‘yancin faɗin albarkacin baki, da ‘yancin...
Read more