• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Hukumar Gidajen Kurkuku ke kokarin yi wa bayanan tarzomar Kaduna rufa-rufa

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
April 8, 2020
in Babban Labari, Rahotanni
0
Prison Kaduna

Prison Kaduna

Hukumar Kula da Gidajen Kurkuku Kasa na ci gaba da kantara wa Gwamnatin Tarayya karya da yi mata rufa-rufar hakikanin gaskiyar abin da ya faru dangane da bude wuta da kisan daurarru a Kurkukun Kaduna.

Bayan hukumar ta shimfida wasu karairayin a makon da ya gabata, daga baya kuma ta fadi gaskiya, bayan PREMIUM TIMES ta fallasa hakikanin gaskiyar abin da ya faru, a wannan makon kuma ta sake kantara wasu karairayin, inda ta nuna cewa dukkan wadanda suka mutu a tarzomar duk wadanda aka rigaya aka yanke wa hukuncin kisa ne, ba wadanda ke jiran a yanke musu hukuncin kisa ba ne.

Tun a ranar da al’amarin ya faru hukumar ta fata nunke gwamnatin tarayya baibai, ta ce ba a kashe kowa ba.

Amma da PREMIUM TIMES ta fallasa sunayen wadanda aka kashe, sai Shugaban Kurkukun Kaduna, Sanusi Danmusa ya fitar da sanarwar ta ya kara kantara wata karyar, ya ce wadanda aka kasje din duk wadanda aka rigaya aka yanke wa hukuncin kisa ne.

An Kure Ramin Karya: Babu Wanda Aka Yanke Wa Hukuncin Kisa A Cikin Su

PREMIUM TIMES ta sake fallasa wadannan sabbin karairayi, inda ta binciko kuma ta zakulo sunaye da bayannan shari’un wadanda aka bindige a yayin tarzomar. Kuma ta gano ba wadanda ke jiran a aiwatar da kasa a kan su na ne, wadanda ke kan shari’a ne.

Ga bayanai da sunayen su dalla-dalla.

1. Hammed Abdullahi mai shekaru 25 da aka bindige har yau ba aka kai ga yanke masa hukunci a Babbar Kotun Kaduna Lamba 5 ba. Ana tuhumar sa da laifin kisa, amma ba a kai ga tabbatar da zargin ba.

2. Lucky Ujokama, dan shekara 24 da aka kashe shi ma ya na fuskantar shari’ar zargin fyade a Kotun Majistare ta 17 da ke Barnawa, Kaduna.

3. Yahu Salisu shi ma ba a kai ga yanke masa hukunci a shari’ar da ake tuhumar sa a Kotun Majistare ta 21 ba, da ke kan titin Ibrahim Taiwo, Kaduna.

4. Ibrahim Abubakar mai shekaru 37, an bindige shi, kuma ba a kammala shari’ar da ake tuhumar sa sa laifin fashi da makami ba, ballantana a yanke masa hukuncin kisa.

Sauran Wadanda Aka Jikkata

Akwai Oguma Osaronu da kuma Oluchukwu Oxhe da aka jikkata, har yau su na cikin mawuyacin hali a asibiti.

Sai kuma Wisdom Felix, ya ci dukan tsiya har aka sumar da shi. Tun makon jiya, kuma majiyar PREMIUM TIMES ta ce har yau bai farfado ba. Bai san inda ya ke ba.Har yanzu Felix na fuskantar shari’a ne a Babbar Kotun Kaduna ta 3.

Samuel Sunday an dirka masa harbi, da ya ke akwai kwana a gaba, bai mutu ba, amma a halin yanzu ya na bukatar a yi masa tiyata.

PREMIUM TIMES ta samu bayanan shari’un su da ke a kotu. Hakan kuwa ya kara tabbatar da cewa dukkan su na a yanke musu hukuncin kisa, kamar yadda Sanusi Danmusa ya bayyana ba.

Cikin makon da ya gabata PREMIUM TIMES HAUSA ta buga labarin yadda jami’an tsaro suka bindige ‘yan bursuna biyar a kurkukun Kaduna, cewa sabanin yadda daga farko Jami’an Hukumar Gidajen Kurkuku suka kantara karya cewa babu wanda aka kashe a wurin tarzomar, PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa jami’an tsaro sun kashe daurarru har biyar a tarzomar, wadda ta tashi cikin kurkukun Kaduna.

Sannan kuma PREMIUM TIMES ta tabbatar da cewa an yi wa Jami’an tsaro 16 rauni. Har yanzu kuma goma daga cikin su na kwance a wani asibiti da ba a bayyana sunan sa da inda ya ke a Kaduna ba. Amma an rigaya an sallami sauran shida din.

Tun a ranar Talata ce dai wasu daurarru a gidan kurkurun suka tayar da tarzoma, bisa zargin cewa wata mata da ke tsare ta kamu da cutar Coronavirus, har ma an garzaya da ita asibiti.

Kafin sannan kuma akwai tuburrewar umarnin da Ministan Harkokin Cikin Gida, Rauf Aregbesola ya bayar, cewa a rage cunkoson gidajen Kurkuku a kasar nan. Aregbesola dai ya samu wannan umarni ne daga shawarar daga Kwamitin Shugaban Kasa mai Yaki da Coronavirus.

Yadda Tarzomar Ta Barke

Al’amarin ya faru bayan an kawo wata mata an tsare. Ba a dade ba sai ta fara rashin lafiyar da ke da alamun kamuwa da cutar Coronavirus.

Majiya a cikin kurkukun ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa daga baya sai labari ya cika gidan kurkukun cewa matar ta mutu a asibiti.

To dama kuma yawancin daurarrun duk su na cikin zaman jiran za a sallame su ne, saboda Kwamitin Shugaban Kasa ya ce a sallami wasu daurarru da dama, domin a rage cunkoson da ka iya haifar da Coronavirus.

Me zai faru, maimakon daurarru su ji an fara kiran sunayen su ana sallamar su, sai ma suka fahimci an hana duk masu kai musu ziyara ko kai musu abinci daga gida shiga cikin kurkukun.

“Ganin haka sai hatsaniya ta kaure, har daurarrun suka fara yi wa Jami’an kurkukun sababi. To gayyato jami’an tsaro dauke da bindigogi daga waje, ya munanta tarzomar, domin bude wuta kawai suka yi.

PREMIUM TIMES ta tabbatar cewa wani wanda ake tuhuma da laifin kisa ne mai suna Hammed Abdullahi ne aka bindigewa. Sai kuma wani Lucky Ugokam da ake tuhuma da laifin fyade.

An kuma harbi wani mai suna Yahu Salisu a duwaiwai, daga bisani ya rasu.

Sauran mutane biyu kuwa, Ibrahim Abubakar da ake kira Lolo, shi da wani da aka yanke wa hukuncin kisa kisa mai suna Olochukwu Iche, an rika zabga musu azaba ce har ran su ya fita.

Rufa-rufar Jami’an Tsaro

Binciken PREMIUM TIMES ta karkashin kasa a kurkukun ya tabbatar da cewa jami’an tsaro sun gigice wajen kokarin yin rufa-rufa, domin kada a kama su da laifin kisan daurarrun.

Majiya ta shaida wa jaridar nan cewa an yi kokarin shafa wa wasu daurarru kashin kaji, aka ce su rubuta bayani a rubuce cewa su ke da laifi.

“Amma wani da ya ki amincewa, cewa ya yi sai dai a kashe shi, amma shi ba zai dauki laifi da bai yi ba, ya ce ya yi.”

Wata majiya kuma ta shaida wa PREMIUM TIMES cewa lokacin da aka yi tarzomar ba a karya makullan kofa ko daya ba.

“Amma washegari sai mu ka ga jami’an kurkukun sun balle wasu makullai da kofofi, domin su kafa shaidar-zir cewa wai kokarin tserewa daurarrun suka yi, har suka balle kofofin dakunan su.”

Sanann kuma majiyar ta kara da cewa, “mun ga an kawo wasu da dare lafiyar su kalau. Amma washegari sai mu ka ga kowanen su da bandeji. Su za a nuna a ce jami’an tsaro ne da aka ji wa rauni.

Da PREMIUM TIMES ta kira kakakin gidan kurkukun kasar nan, Austin Njoku, sai ya karyata cewa an yi kisa. Ya ce ko harbi ma ba a yi ba, kuma ya na kan hanyar zuwa Kaduna domin ganewa da idon sa.

Daga baya ranar Juma’a da aka bayyana masa hujjojin cewa an kisa, sai ya nuna cewa ya na jiran ogan su kwata-kwata ya fitar da bayani tukunna.

Daga baya ya tabbatar da bayanan PREMIUM TIMES tare da cewa an ji wa jami’ai 16 rauni.

Tuni dai kungiyoyin kare hakkin dan Adam suka shiga rikicin tsamo-tsamo, domin kare hakkin daurarru. Sun kuma yi tir da abin da jami’an tsaron suka yi musu.

Tags: AregbesolaCoronaVirusDaurarruduwaiwaiKadunaKawoKurkukuLabaraiLoloNajeriyaNewsPREMIUM TIMESRufa RufaShugabanWisdom Felix
Previous Post

CORONAVIRUS: Mutum 16 sun kamu a Najeriya, yanzu 254

Next Post

Shugabannin Majalisar Dattawa da Tarayya ba su yarda da tsarin rabon kudaden agajin Coronavirus ba

Next Post
Senate of The Federal Republic

Shugabannin Majalisar Dattawa da Tarayya ba su yarda da tsarin rabon kudaden agajin Coronavirus ba

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Takardun sakandare na sun yi layar-zana, amma ina da sakamako mafi kyau -Okowa, mataimakin takarar Atiku
  • HAJJIN BANA: Hankulan maniyyatan Kano 1,238 ya tashi saboda kasa kwashe su kan lokacin rufe filin jirgi Jeddah
  • IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi
  • 2023: Ka zaɓi El-Rufai mataimaki, ‘ka yi nasara a zaɓe kamar yankan wuka’ – Kira ga Tinubu
  • RIKICIN PDP: Kwamitin Amintattun PDP ya tura wa Wike tawagar lallashi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.