• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yunkurin Cin Amana Da Butulcewa Masarautu A Arewa, Daga: Imam Murtadha Gusau

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
May 20, 2019
in Ra'ayi
0
Yunkurin Cin Amana Da Butulcewa Masarautu A Arewa, Daga: Imam Murtadha Gusau

Da sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jinkai

Ya ku bayin Allah! A yau Allah ya kawo mu wani irin zamani da kusan sai dai muce Inna Lillahi Wa Inna Ilaihi Raji’uun!

‘Yan uwana masu daraja, dalili kuwa shine, kamar yadda kuka sani, tun kafin kasar mu Najeriya ta samu ‘yancin kai Sarakunan mu masu girma, masu daraja sune suke kokarin dawainiya da al’ummah, domin sune suka fi kusa da Al’ummah, sune suka fi kusa da talakawa.

Wallahi duk wata Jaha da zaka tafi, musamman a Arewacin Najeriya, zaka tarar cewa Sarakuna sun bayar da gagarumar gudummawa marar misaltuwa wurin kafa wannan Jahar tare da kokarin samar da duk wani cigaba da ake tinkaho dashi a yau.

Hakanan idan kazo kan duk wasu Shugabanni da ‘yan siyasa da suka zama Shugabannin Al’ummah a yau, wallahi zaka tarar kusan Masarauta ce ta dauki nauyi ko kuma ta yi hanyar samar da Ingantaccen ilimi a gare su.

Amma duk da wannan, zaka tarar, abin bakin ciki, abin mamaki, kuma abin ban haushi, wai an wayi gari a yau, da sunan cigaban zamani na karya, babu inda wasu ‘yan siyasa a yanzu suke kokarin ci wa mutunci, da yiwa kazafi, sharri, kage, da karya, kamar Masarautar nan da tayi masu gata, ta taimaka wurin zaman su wani abu a rayuwa!

Imam Murtada Gusau
Imam Murtada Gusau
Ya ku bayin Allah! Ya ishe mu ishara, ya ishe mu nuni da abin da ya faru a Jahar Kano. Da yawan mu mun dauka cewa Masarautar Kano Masarauta ce da iya Kanawa kadai ke amfanuwa da ita. A’a wallahi ba haka bane. Masarautar Kano Masarauta ce da kusan duk fadin Najeriya kowa yana amfanuwa da ita ta hanyoyi daban-daban. Kuma wannan ko mun sani ko bamu sani ba. Sai dai kuma idan za muyi butulci ne da muka saba!

Ya ku jama’ah! Kwatsam, ba mu gama jimami da bakin cikin abinda ya faru a Kano ba, sai muka ji labarin wai shima Gwamnan Jahar Filato, Mista Simon Lalong yana son ya kwaikwayi takwaransa na Kano, Abdullahi Umar Ganduje, wurin cin mutuncin Masarauta. Wannan yana nuna muna cewa kusan Gwamnonin Arewa kudurin da zasu fara karin kumallo da shi a Next Level, shine su ci mutuncin Masarauta.

Wannan yana ishara kenan zuwa ga cewa dukkanin wani Sarki mai kaunar talakawa tsakanin sa da Allah, wanda yake da jajircewa da kokari wurin fadin gaskiya, azzaluman ‘yan siyasa za su iya yi masa barazana da sauke shi ko kuma rage masa karfi kenan?

Yanzu kenan a yankin mu na Arewa an kai matsayin da talaka bashi da gata sai na Allah kenan?

Fa Inna lillahi wa inna ilaihi raji’uun!!!

Wallahi ya kamata talakawan Najeriya mu farka daga dogon baccin da muke yi, domin mu gane matsalar da ke gaban mu, kuma mu fahimci su waye suke kaunar mu tsakani da Allah kuma su waye makiyan mu!

Domin duk lalacewar uba sunan sa uba, uba yana kuma da ranar sa. Don haka Sarakunan mu wallahi sune iyayen al’ummah.

Ina fata, tare da rokon Allah ya cigaba da bamu Shugabanni nagari. Azzaluman Shugabanni kuwa, ya Allah ka shirya muna su, idan ba zasu shiryu ba kuwa, ya Allah ka yi muna maganin su.

Ya Allah ka ba mu wadanda za su so mu, wadanda za su ji tausayin mu, tare da kishin mu ba kishin kan su ba, amin.

Mai girma, marigayi Dan masanin Kano, Alhaji Maitama Sule, ya hakaito muna wani tarihi mai ban al’ajabi, wanda yake nuna irin yadda Gwamnan Kano Ganduje ya amfana da Masarauta, wadda a yau yake kokarin ci wa mutunci, don kawai son zuciya irin na siyasa. Ga tarihin kamar haka:

“Sarkin Ganduje Umaru, mahaifin Gwamna Ganduje, bawan Madakin Kano Ibrahim ne daga cikin bayin sa na Fulani. Sabo da soyayya da kaunar da take tsakanin su, ya yanka Dawaki, ya nada shi Dagacin Ganduje. Madakin Kano Bello kuma, wata rana Dagacin Ganduje yazo gaisuwa sai Madaki Bello ya tambaye shi: “Ina danka Abdullahi?” Sai Dagacin Ganduje yace: “Ya tafi kiwo.” Sai Madaki Bello yace: “Lallai gobe kar yaje kiwon. Ka kawo min shi na ganshi.” Da safe gari ya waye sai Dagacin Ganduje ya kawo dan sa wurin Madaki kamar yadda aka umarce shi. Madaki Bello yana fitowa sai yace: “Ina Headmaster?” Dauki yaron nan ka tafi dashi makaranta.” ~ Marigayi Dan Masanin Kano Maitama Sule

‘Yan uwa, kun ji yadda Ganduje da mahaifin sa suka mori Sarauta. Shi kuma ga sakayyar da yake so yayi mata a yau.

Ya ku bayin Allah! Sannan ku saurari karya da sharri da kazafi da wasu jaridu suka buga, domin wai a sa jama’a su ki jinin Mai Martaba Sarkin Kano, Malam Muhammadu Sanusi II, domin wai jama’ah suce ai shine ya janyo wa kan sa duk wannan abin da yake faruwa a kan sa. Kuma sun tsara wannan karyar ne saboda wai su rage wa Mai Martaba Sarki farin jinin da Allah yayi masa wurin jama’ah. Alhali sun manta da cewa, ba yin sa bane yin Allah ne. Ga abinda wai suke cewa kamar yadda jaridu suka ruwaito:

“Wata majiya dake da alaka da gwamnan Kano ta fada cewa wai sau biyar Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi II yana ganawa da shugaban kungiyar Kwankwasiyya, kuma tsohon gwamnan Kano Dr. Rabi’u Musa Kwankwaso da kuma dan takarar Gwamna a jam’iyyar PDP, wato Abba Kabir Yusuf, wanda kuma wadannan ne manyan ‘yan adawar Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje, wai sun gana ne domin daukar matakan da duk suka kamata na ganin cewa PDP ta samu nasarar darewa kujerar gwamnan Kano. Sa’annan wata majiyar kuma ta daban ta bayyana cewa Sarki Sanusi ya umurci dukkanin dagatai da hakiman sa akan cewa lallai su tabbatar da jama’iyyar APC bata kai labari ba a zaben gwamnan da ya gabata, sannan kuma wai Sarki yayi amfani da kusancin sa da manya wajen tara kudade masu yawan gaske da wai jam’iyyar PDP za tayi amfani dasu a zabe domin tabbatar da samun nasarar ta. Suka ci gaba da cewa, wai Sarkin bai tsaya haka ba, a ranar da za ayi zabe, a ranar 23 ga watan Fabrairu, wai Sarki ya tara dukkanin jama’ar dake fadar Masarautar Kano, sannan ya umurce su da su zabi jama’iyyar PDP, wanda kuma wai hakan akayi, har ya kasance wai PDP ce taci akwatun dake gidan Sarki gaba daya, a sakamakon umurnin da wai Sarki bayar. Abin bai tsaya iya nan ba, wai hatta kuri’ar Sarkin ma an gano cewa PDP ya zaba, wai sabanin wani irin abu da tsohon Sarkin Kano Ado Bayero yake yi, na dukunkune kuri’ar sa in yayi zabe ya jefa akwatu ta yadda ba za’a taba gane me ya zaba ba. Baya ga nan wai an gano cewar Sarki ya umarci dagatai da masu unguwanni dasu gabatar da rahoton cewa akwai tashin hankali ga hukumomin tsaro a tsakanin zaben gwamna zagaye na farko da zagaye na biyu don ganin cewar wai ba’a gudanar da zaben a zagaye na biyu ba, inda wasu masu unguwannin suka ki bin wannan umarni. Baya ga nan wai Sarki ya taka rawa wajen gabatar da jawabai ta kafafen watsa labarai wadanda suke nuna cewar Gwamnatin jihar Kano ta yo hayar baki ‘yan daba daga kasashe makwabta, da wasu jihohi domin sabbaba rashin zaman lafiya a jihar Kano a daf da shiga zabe karo na biyu. Ba wai a iya nan kawai lamarin ya tsaya ba, wai sai da ta kai ma har fadar shugaban kasa wai sai da Sarkin Kano Muhammadu Sanusi II yaje domin ganin Ganduje bai sake samun nasara ba.” [Duba Jaridar Daily Trust ta jiya lahadi, 19/05/2019]

Ya ku bayin Allah! Wannan duk soki-burutsu ne, sharri ne da kage da kazafi da magautan Sarki, makiyan sa, har kullun suke kokarin hada wa domin su samu hujjojin cin mutuncin sa da Masarautar Kanon!

Ya ku jama’ah! Ku sani, wadannan mutane sun sha alwashin sai sun zubar da mutuncin addinin mu da al’adunmu, kuma da karfin Allah da ikon sa ba zasu ci nasara ba.

Ina rokon Allah ya kare mutuncin addininmu da Sarakunan mu da Masarautun mu, amin.

Wassalamu Alaikum

Dan uwanku, Imam Murtadha Muhammad Gusau ne ya rubuta. Kuma za’a iya samun sa a: gusaumurtada@gmail.com ko kuma a +2348038289761.

Tags: AbujaFilatoHausaJosLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESSarakuna
Previous Post

Sabbin manyan darektocin kamfanin mai na kasa NNPC 19 da aka nada

Next Post

An yi garkuwa da faston cocin ECWA da mabiya 15 a Kaduna

Next Post
Gunmen

An yi garkuwa da faston cocin ECWA da mabiya 15 a Kaduna

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ƴan sanda sun kashe masu garkuwa da mutane uku a Adamawa
  • Dalilin da ya sa za mu ƙirƙiro gundumomi 268 a jihar Filato – Lalong
  • TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo
  • TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba
  • Rundunar ƴan sandan Kano ta kama wata moto cike makil da kayan haɗa nakiya, harsasai da bindigogi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.