• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Buhari Ya Haddasa Harkallar NNPC

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 10, 2017
in Rahotanni
0
President-Muhammadu-Buhari.-

President-Muhammadu-Buhari

Rashin jituwar da ta kamre tsakanin Karamin Ministan Man Fetur, Ibe Kachikwu da Shugaban Kamfanin NNPC, Maikanti Baru, ta yi tsami sosai har sun fara kwance wa juna wando a tsakiyar kasuwa.

Yayin da wasu ke ganin cewa Kachikwu ne ke neman cukuikuye Baru a barranta shi daga NNPC, wasu kuma na ganin cewa Baru ne ya barranta kan sa daga Ogan sa Kachikwu, har ya kai ga ya daburta ka’idojin bayar da kwangiloli a NNPC.

Jaridar PREMIUM TIMES HAUSA ta bi diddigin sabanin har zuwa yadda Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi sakacin da sabanin ya kai ga zama harkalla.

RANAR 30 GA AGUSTA:

Wannan babbar matsala dai ita ce ta yi sanadiyyar hasalar Karamin Ministan Man Fetur, Ibe Kachikwu, har ya fusata ya rubuta wa Shuagaban Kasa wasika, inda a ciki ya yi korafin cewa Shugaban NNPC Maikanti Baru cewa ya na yin gaban kan sa a wajen aiwatarwa ko gudanar da wasu ayyuka, ciki kuwa har da kwangilolin naira bilyar 25 da ya bayar ba bisa ka’ida ba, da kuma yi masa yankan-baya.

Wannan wasika ce wasu su ka fallasa ta a ranar Talatar da ta gabata, inda su ka nuna Baru ya bayar da kwangiloli ba tare da tuntubar hukumar gudanarwar NNPC ko ogan sa Kachikwu ba. Wani abin lura a nan, Kachikwu shi ne kuma shugaban Mambobin Hukumar NNPC din.

Ranar Litinin da ta gabata, sai shi kuma Baru ya maida wa Kachikwu zafafan kalamai, inda ya bayyana cewa ai babu wata dokar da ta ce idan zai bayar da kwangiloli wai sai ya yi shawara ko ya nemi iznin Kachikwu.

Bayan nan kuma, Baru ya ce bai bayar da dukkan kwangilolin da Kachikwu ya rubuta wa Buhari cewa wai ya bayar ba. Ya kuma musanta cewa wai akwai harkalla da cuwa-cuwa a warin bayar da kwangilolin.

KUSKUREN SHUGABA BUHARI:

Rikici tsakanin Kachikwu da Baru ya faro ne tun a cikin watan Yuli, 2016, lokacin da Buhari ya cire Kachikwu daga shugabancin NNPC, ya maye gurbin sa da Baru.

Cikin Nuwamba, 2015, Buhari ya nada Kachikwu mukamin Karamin Ministan fan fetur. A lokacin ya rike mukamin shugaban NNPC da kuma Karamin Ministan Man fetur,m kafin a bai wa Baru NNPC.

To lokacin da Buhari ya nada Baru shubabancin NNPC, sai kuma ya wakilta Kachikwu a matsayin shugaban hukumar kula da NNPC.

ABIN DA DOKA TA CE

Doka ta ce hukumar gudanarwar NNPC ta na da alhakin duba ayyukan NNPC.

Doka ta nuna tilas ne Ministan Man Fetur ya kasance shi ne shugaban hukumar gudanarwar NNPC. Buhari ne Ministan Mai, sannan kuma doka ta ce ya na da damar ya nada wa wani iko na NNPC har ma shugabancin hukumar gudanarwar NNPC din. Wato kamar yadda ya yi wa Kachikwu.

Amma kuma dokar ta sake bai wa Buhari damar ya zama shugaban hukumar gudanarwar NNPC, yayin da mukamin wanda ya bai wa wannan iko kula masa da al’amurran NNPC ya na nan daram.

“Gudanar da ayyukan NNPC ya ta’allaka ne ga abin da sashen dokar NNPC na biyu ya nuna, wato cewa hakan ya rataya ne a wuyan hukumar daraktocin kamfanin, wadda shugaba ne zai kasance jagora.

“Shugaban Hukumar Daraktocin zai kasance Minista ne a cikin gwamnati.”

A takaice dai, doka ta kara nuna cewa kai ko da Ministan Man Fetur, Shugaba Buhari ya wakilta ko damka ikon sa na shugaban hukumar darktocin NNPC ga wani can daban, wato Ibe Kachikwu, zai iya ci gaba da zama shugaban hukumar daraktocin.

YADDA BUHARI KE MU’AMALA DA BARU, BA TARE DA SANIN KACHIKWU BA

Wannan ke musabbabin kwatagwangwama tsakanin Kachikwu da Baru Idan mai karatu ya yi nazarin bayanan Kachikwu da kuma martanin da Baru ya mayar masa, kamar kuma yadda PREMIUM TIMES ta samu cikakken bayanai, akwai hujjoji da ke nuna cewa Buhari na mu’amala kai-tsaye da Maikanti Baru, ba tare da sanin Ibe Kachikwu ba, wanda shi ne ya nada wakilin sa kuma ya ba shi ikon shugabantar al’amurran Baru.

Wannan batu kuwa Baru da kan sa ya tabbatar da haka, a cikin bayanin da ya yi jiya Litinin, inda ya ce shi ya na karbar umarni da amincewa ne daga Babban Ministan Man Fetur, kuma Shugaban Kasa, Buhari.

Cikin wasikar da Kachikwu ya aika wa Buhari a watan Agusta, ya ce lokacin da Buhari ke zaman hutun jiyya a Landan, tsakanin watan Mayu da Agusta, Baru ya yi ta kokarin ganin ya samu amincewar aiwatar da wasu ayyuka daga Mataimakin Shugaban Kasa, kuma Mukaddashin Shugaban Kasa a lokaci, Yemi Osinbajo – domin ya gudanar da wasu canje-canje masu yawan gaske a NNPC.

LAIFIN SHUGABA BUHARI

Shi kuwa Osinbajo ya umarci Baru da ya koma wajen Ibe Kachukwu domin ya ba shi iznin yin canje-canjen.

Maikanti Baru bai sake komawa ta kan Kachikwu ba, kuma bai aiwatar da canje-canjen ba, har sai bayan dawowar Buhari ranar 19 Ga Agusta, inda shi Baru ya bayyana canje-canjen sa a ranar 29 Ga Agusta.

Dalili kenan Kachikwu ya rubuta wa Shugaba Bauhari wasika, washegari a ranar 30 Ga Agusta, saboda Baru ya je ya bugi gaba ya gudanar da canje-canjen, wadanda shi kuma Kachikwu bai ma san an yi ba, sai dai a jarida ya gani.

A takaice dai Osinbajo a matsayin sa na lauya, ya san cewa kafin Baru ya gudanar da canje-canje a NNPC, tilas sai ya tuntubi hukumar daraktocin kamfanin, kamar yadda doka ta tanadar, amma shi kuwa Buhari bai yi wannan tsinkayen ba.
Ita ma jaridar Daily Trust ta ranar Lahadi da ta gabata, a shafin ra’ayin jaridar ta nuna cewa Shugaba Buhari ne ya haddasa wannan mummunan rikicin tsakanin Ibe Kachikwu da Maikanti Baru.

“Tambaya a nan wacce tilas a amsa ta, shin Shugaban Kasa ne ya amince Baru ya yi canje-canje kuma ya bayar da kwangiloli ba tare da mambobin hukumar daraktocin NNPC sun sani ko sun gani kamar yadda doka ta tanadar ba? Kuma su wa ne su ka yaudari Buhari har ya yi wannan kasassaba?”

“Buhari ne fa da kan sa ya kafa wannan mambobin hukumar daraktocin, don haka babu wani dalilin da zai sa ya aiwatar da wani abu tsakanin sa da Baru ta bayan fage, ba tare da sani ko sanar da mambobin ba.”

“Mun yi amanna cewa wannan gaba da kullatar juna sakamakon kauce wa bin tsarin dokoki da ta faru tsakanin Kachikwu da Baru, ta ruru ne sanadiyyar dawurwurar matsalar iya shuagabanci da gwamnatin Buhari ta nuna a cikin wadannan shekaru biyu da suka gabata.” Haka ra’ayin jaridar ya nuna.

Idan masu karatu ba su manta ba, irin haka ta faru tsakanin Ministan Shari’a Abubakar Malami da Shugaban EFCC, Ibrahim Magu, da kuma tsakanin Ministan Lafiaya Adebowale da dakataccen shugaban hukumar NHIS, Yusuf.

Dalilin irin wannan dawurwura ce lauya Femi Falana su ka bukaci Buhari da ya gaggauta sauka daga mukamin Babban Ministan Man Fetur

Tags: AbujaBaruBuhariHausaKachikwuKasarLabaraiMinistaNNPCPREMIUM TIMESPremium Times Hausa
Previous Post

Cutar ‘Monkey Pox’ ta yadu zuwa jihohi 7 na kasar nan

Next Post

Bukatu 6 da Kungiyar Musulmai ‘MURIC’ ke so gwamnati ta yi wa musulman Najeriya

Next Post
Bukatu 6 da Kungiyar Musulmai ‘MURIC’ ke so gwamnati  ta yi wa musulman Najeriya

Bukatu 6 da Kungiyar Musulmai 'MURIC' ke so gwamnati ta yi wa musulman Najeriya

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • AN YANKA TA TASHI: A biya ni naira miliyan 21 kuɗin fom ɗin takarar gwamna da na siya a PDP – Ɗan takarar gwamna
  • ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC
  • TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’
  • KATSINA TA DAGULE: An bindige manoma 12 a gona, an sace ‘limaman’ Cocin Katolika biyu da yara biyu
  • Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.