• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Gwamna Uba Sani ne ya yi  Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    FALLASA RUFA-RUFAR HADI SIRIKA: Majalisar Tarayya ta nemi Gwamnatin Tarayya ta dakatar da Nigeria Air

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Sanata Wamakko ya yi tir da kisan kiyashin da aka yi a tangaza, jihar Sokoto

    Atiku ya kafa gaggan lauyoyi 18, ya ce su tashi tsaye su ƙwato masa ‘nasarar zaɓen sa’ daga hannun Tinubu

    SHARI’AR ZAƁEN SHUGABAN ƘASA: Atiku ya zargi INEC ta ƙin ba shi kwafen bayanan zaɓe duk da ya biya haƙƙin Naira miliyan 6 kuɗin karɓar bayanan

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Zamfara ta zargin tsohon gwamna Matawalle da sace motocin gwamnatin jihar da wasu kayan gwamnati

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    Gwamnatin Kano ta rusa katafaren bene mai hawa uku da aka yi bisa filin gwamnati da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TSAUTSAYI: Yadda ‘yan bindiga suka ware da Lami Awarware da Haulatu bayan halartar taron rantsar da Uba Sani a Kaduna

    Sojojin Najariya sun kara ragargaza wa Boko Haram motocin yaki bakwai

    Sojoji sun dagargaza matatun mai 47 sun kama barayin mai 65 – Hedikwatar tsaro na kasa

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

    HAJJI 2023: Yadda jirgin maniyyatan Jigawa ya koma Kano ba shiri, bayan ya samu matsala cikin sararin samaniyar Kamaru

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Buhari Ya Haddasa Harkallar NNPC

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 10, 2017
in Rahotanni
0
President-Muhammadu-Buhari.-

President-Muhammadu-Buhari

Rashin jituwar da ta kamre tsakanin Karamin Ministan Man Fetur, Ibe Kachikwu da Shugaban Kamfanin NNPC, Maikanti Baru, ta yi tsami sosai har sun fara kwance wa juna wando a tsakiyar kasuwa.

Yayin da wasu ke ganin cewa Kachikwu ne ke neman cukuikuye Baru a barranta shi daga NNPC, wasu kuma na ganin cewa Baru ne ya barranta kan sa daga Ogan sa Kachikwu, har ya kai ga ya daburta ka’idojin bayar da kwangiloli a NNPC.

Jaridar PREMIUM TIMES HAUSA ta bi diddigin sabanin har zuwa yadda Shugaban Kasa Muhammadu Buhari ya yi sakacin da sabanin ya kai ga zama harkalla.

RANAR 30 GA AGUSTA:

Wannan babbar matsala dai ita ce ta yi sanadiyyar hasalar Karamin Ministan Man Fetur, Ibe Kachikwu, har ya fusata ya rubuta wa Shuagaban Kasa wasika, inda a ciki ya yi korafin cewa Shugaban NNPC Maikanti Baru cewa ya na yin gaban kan sa a wajen aiwatarwa ko gudanar da wasu ayyuka, ciki kuwa har da kwangilolin naira bilyar 25 da ya bayar ba bisa ka’ida ba, da kuma yi masa yankan-baya.

Wannan wasika ce wasu su ka fallasa ta a ranar Talatar da ta gabata, inda su ka nuna Baru ya bayar da kwangiloli ba tare da tuntubar hukumar gudanarwar NNPC ko ogan sa Kachikwu ba. Wani abin lura a nan, Kachikwu shi ne kuma shugaban Mambobin Hukumar NNPC din.

Ranar Litinin da ta gabata, sai shi kuma Baru ya maida wa Kachikwu zafafan kalamai, inda ya bayyana cewa ai babu wata dokar da ta ce idan zai bayar da kwangiloli wai sai ya yi shawara ko ya nemi iznin Kachikwu.

Bayan nan kuma, Baru ya ce bai bayar da dukkan kwangilolin da Kachikwu ya rubuta wa Buhari cewa wai ya bayar ba. Ya kuma musanta cewa wai akwai harkalla da cuwa-cuwa a warin bayar da kwangilolin.

KUSKUREN SHUGABA BUHARI:

Rikici tsakanin Kachikwu da Baru ya faro ne tun a cikin watan Yuli, 2016, lokacin da Buhari ya cire Kachikwu daga shugabancin NNPC, ya maye gurbin sa da Baru.

Cikin Nuwamba, 2015, Buhari ya nada Kachikwu mukamin Karamin Ministan fan fetur. A lokacin ya rike mukamin shugaban NNPC da kuma Karamin Ministan Man fetur,m kafin a bai wa Baru NNPC.

To lokacin da Buhari ya nada Baru shubabancin NNPC, sai kuma ya wakilta Kachikwu a matsayin shugaban hukumar kula da NNPC.

ABIN DA DOKA TA CE

Doka ta ce hukumar gudanarwar NNPC ta na da alhakin duba ayyukan NNPC.

Doka ta nuna tilas ne Ministan Man Fetur ya kasance shi ne shugaban hukumar gudanarwar NNPC. Buhari ne Ministan Mai, sannan kuma doka ta ce ya na da damar ya nada wa wani iko na NNPC har ma shugabancin hukumar gudanarwar NNPC din. Wato kamar yadda ya yi wa Kachikwu.

Amma kuma dokar ta sake bai wa Buhari damar ya zama shugaban hukumar gudanarwar NNPC, yayin da mukamin wanda ya bai wa wannan iko kula masa da al’amurran NNPC ya na nan daram.

“Gudanar da ayyukan NNPC ya ta’allaka ne ga abin da sashen dokar NNPC na biyu ya nuna, wato cewa hakan ya rataya ne a wuyan hukumar daraktocin kamfanin, wadda shugaba ne zai kasance jagora.

“Shugaban Hukumar Daraktocin zai kasance Minista ne a cikin gwamnati.”

A takaice dai, doka ta kara nuna cewa kai ko da Ministan Man Fetur, Shugaba Buhari ya wakilta ko damka ikon sa na shugaban hukumar darktocin NNPC ga wani can daban, wato Ibe Kachikwu, zai iya ci gaba da zama shugaban hukumar daraktocin.

YADDA BUHARI KE MU’AMALA DA BARU, BA TARE DA SANIN KACHIKWU BA

Wannan ke musabbabin kwatagwangwama tsakanin Kachikwu da Baru Idan mai karatu ya yi nazarin bayanan Kachikwu da kuma martanin da Baru ya mayar masa, kamar kuma yadda PREMIUM TIMES ta samu cikakken bayanai, akwai hujjoji da ke nuna cewa Buhari na mu’amala kai-tsaye da Maikanti Baru, ba tare da sanin Ibe Kachikwu ba, wanda shi ne ya nada wakilin sa kuma ya ba shi ikon shugabantar al’amurran Baru.

Wannan batu kuwa Baru da kan sa ya tabbatar da haka, a cikin bayanin da ya yi jiya Litinin, inda ya ce shi ya na karbar umarni da amincewa ne daga Babban Ministan Man Fetur, kuma Shugaban Kasa, Buhari.

Cikin wasikar da Kachikwu ya aika wa Buhari a watan Agusta, ya ce lokacin da Buhari ke zaman hutun jiyya a Landan, tsakanin watan Mayu da Agusta, Baru ya yi ta kokarin ganin ya samu amincewar aiwatar da wasu ayyuka daga Mataimakin Shugaban Kasa, kuma Mukaddashin Shugaban Kasa a lokaci, Yemi Osinbajo – domin ya gudanar da wasu canje-canje masu yawan gaske a NNPC.

LAIFIN SHUGABA BUHARI

Shi kuwa Osinbajo ya umarci Baru da ya koma wajen Ibe Kachukwu domin ya ba shi iznin yin canje-canjen.

Maikanti Baru bai sake komawa ta kan Kachikwu ba, kuma bai aiwatar da canje-canjen ba, har sai bayan dawowar Buhari ranar 19 Ga Agusta, inda shi Baru ya bayyana canje-canjen sa a ranar 29 Ga Agusta.

Dalili kenan Kachikwu ya rubuta wa Shugaba Bauhari wasika, washegari a ranar 30 Ga Agusta, saboda Baru ya je ya bugi gaba ya gudanar da canje-canjen, wadanda shi kuma Kachikwu bai ma san an yi ba, sai dai a jarida ya gani.

A takaice dai Osinbajo a matsayin sa na lauya, ya san cewa kafin Baru ya gudanar da canje-canje a NNPC, tilas sai ya tuntubi hukumar daraktocin kamfanin, kamar yadda doka ta tanadar, amma shi kuwa Buhari bai yi wannan tsinkayen ba.
Ita ma jaridar Daily Trust ta ranar Lahadi da ta gabata, a shafin ra’ayin jaridar ta nuna cewa Shugaba Buhari ne ya haddasa wannan mummunan rikicin tsakanin Ibe Kachikwu da Maikanti Baru.

“Tambaya a nan wacce tilas a amsa ta, shin Shugaban Kasa ne ya amince Baru ya yi canje-canje kuma ya bayar da kwangiloli ba tare da mambobin hukumar daraktocin NNPC sun sani ko sun gani kamar yadda doka ta tanadar ba? Kuma su wa ne su ka yaudari Buhari har ya yi wannan kasassaba?”

“Buhari ne fa da kan sa ya kafa wannan mambobin hukumar daraktocin, don haka babu wani dalilin da zai sa ya aiwatar da wani abu tsakanin sa da Baru ta bayan fage, ba tare da sani ko sanar da mambobin ba.”

“Mun yi amanna cewa wannan gaba da kullatar juna sakamakon kauce wa bin tsarin dokoki da ta faru tsakanin Kachikwu da Baru, ta ruru ne sanadiyyar dawurwurar matsalar iya shuagabanci da gwamnatin Buhari ta nuna a cikin wadannan shekaru biyu da suka gabata.” Haka ra’ayin jaridar ya nuna.

Idan masu karatu ba su manta ba, irin haka ta faru tsakanin Ministan Shari’a Abubakar Malami da Shugaban EFCC, Ibrahim Magu, da kuma tsakanin Ministan Lafiaya Adebowale da dakataccen shugaban hukumar NHIS, Yusuf.

Dalilin irin wannan dawurwura ce lauya Femi Falana su ka bukaci Buhari da ya gaggauta sauka daga mukamin Babban Ministan Man Fetur

Tags: AbujaBaruBuhariHausaKachikwuKasarLabaraiMinistaNNPCPREMIUM TIMESPremium Times Hausa
Previous Post

Cutar ‘Monkey Pox’ ta yadu zuwa jihohi 7 na kasar nan

Next Post

Bukatu 6 da Kungiyar Musulmai ‘MURIC’ ke so gwamnati ta yi wa musulman Najeriya

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Bukatu 6 da Kungiyar Musulmai ‘MURIC’ ke so gwamnati  ta yi wa musulman Najeriya

Bukatu 6 da Kungiyar Musulmai 'MURIC' ke so gwamnati ta yi wa musulman Najeriya

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SHARI’AR ZABEN SHUGABAN ƘASA: Kotu ta karɓi sakamakon zaɓen jihohi 17 daga hannun Peter Obi domin tantance sahihancin su
  • TSAKANIN ATIKU DA KEYAMO: Keyamo ya ɗaukaka ƙarar hukuncin tarar Naira Miliyan 10 da Kotun Tarayya ta danƙara masa
  • KOTUN ZAƁEN SHUGABAN ƘASA TA ƊAU ZAFI: Yadda Atiku ya kaɗa hantar Tinubu, APC da INEC a zaman shari’ar ranar Laraba
  • Gwamna Uba Sani ne ya yi Ruwa ya yi Tsaki a takara ta ba mahaifina El-Rufai ba – Bello El-Rufai
  • Sanatoci 67 sun rattaba hannu Yari suke so, da karin wasu na nan tafe – Inji Abdul Ningi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.