BIDIYO: ZANGA-ZANGAR NLC:Talakawa sun dawo daga rakiyar kungiyar Kwadago – Gidanmamu
Wani mazaunin garin Zariya dake Jihar Kaduna Shuaibu Gidanmanu da yake da matsalar rashin gani
Wani mazaunin garin Zariya dake Jihar Kaduna Shuaibu Gidanmanu da yake da matsalar rashin gani
Daga nan Akanta Janar ta Tarayya, Shaakaa Chira, ta nemi CBN ya fito da sahihan bayanai, ko kuma a fito ...
Saboda tsananin masifar tsadar rayuwa, wasu 'yan TikTok na maida matsalar abin dariya da raha, don su ɗan sauƙaƙa wa ...
Dubban mutane ne suka fito kan manyan titunan Yamai don nuna murnar wannan shawara da gwamnatin soja na kasar ta ...
Shekarar 2023 ta nuna cewa 'yan Najeriya guyawun su sun saki sosai dangane da samun shugabanni nagari.
Mutunta ƙimar ɗan Adam, dimokraɗiyya da tausayin ɗan Adam duk sun kau daga zukata a duniya, sai dai ƙarya kawai." ...
Kwamishinar Ilmi wadda kuma ita ce Kodinetan Shirin AGILE, Jamila ce ta shaida wa manema labarai haka a ranar Asabar.
Saboda irin su infoma ne na 'yan fashi. Su na zaune ƙarƙashin 'yar laima duk su na lura da shige-da-ficen ...
Haramcin waɗannan kuɗaɗe da tsoffin gwamnoni ke karɓa a matsayin fansho, ya fito fili a cikin kundin dokokin Najeriya
Gwamnan ya kuma tabbatar da cewa gwamnatin sa za ta mai da hankali matuka wajen yakan rashin tsaro a jihar