Matatar man Kaduna za ta fara aiki gadan-gadan a karshen shekarar 2024 – Gwamnatin Najeriya
Lokpobori, ya yi ziyarar gani wa ido, ayyukan da ake yi a matatar ranar Asabar, a garin Kaduna.
Lokpobori, ya yi ziyarar gani wa ido, ayyukan da ake yi a matatar ranar Asabar, a garin Kaduna.
" Ina so in sanar wa 'yan Najeriya ko albashin shugaban kasa bai kai naira miliyan 1.5 sannan na ministoci ...
Kwamitin Majalisar Tarayya ta fara binciken yadda NNPCL ya sayar da gidajen mai har 550, ga kamfanin OVH Energy.
Shugaban Hukumar, Farouk Ahmed ne ya bayyana haka ga manema labarai, bayan kammala ganawa da manyan dillalan fetur.
Da ya ke a lokacin akwai 'yan ƙarambosuwa a harkar cire tallafin fetur, an yi ittifaƙin adadin kuɗin ba daidai ...
A yau ɗin nan da na ke magana da ku, akwai motocin tanka-tanka na tirela 38,000 da ke kan hanyar ...
Ya ce ya zauna da Gwamnonin Gombe da Bauchi ya umarce su da su sa ido sosai, saboda aikin haƙar ...
Ya ce masu fitar da fetur daga Najeriya su na sayarwa maƙwautan ƙasashe su na ɗaya daga cikin matsalolin tallafin ...
Shugaban Kamfanin mai na NNPCL Mele Kyari ya yi ƙorafin yadda ake ɗirka gagarimar satar ɗanyen mai a Najeriya.
Hakan ya na nufin za a daina bin hanyar da ake tafiyar da NNPC, inda aka maida shi saniyar tatsar ...