• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RAHOTO NA MUSAMMAN: Yadda rikicin Mambilla ya haifar da kashe-kashe da kone-kone

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
October 15, 2017
in Rahotanni
0
RAHOTO NA MUSAMMAN: Yadda rikicin Mambilla ya haifar da kashe-kashe da kone-kone

Ibrahim da iyayen sa da sauran kannen sa, sun dade su na zaune a kauyen Kwarakwara da ke yankin Mambilla, cikin jihar Taraba. Shi da sauran mazauna yankin sun sha fama da rikice-rikicen kabilanci da na addini.

Nasir Ayitogo na PREMIUM TIMES ya yi tattaki zuwa yankin Mamabila domin ganawa da mazauna yankin da dauko wannan rahoto na musamman.

Sau da dama an sha kafsawa tsakanin kabilun cikin yankin Mambilla da kuma Fulani makiyaya da kan kai wa juna harin da kan haddasa kira da lalata dukiyoyi.
To su dai iyalan su Ibrahim ba su taba afkawa cikin irin wannan rikici ba.

Ma’ana bai taba shafar su ba, har sai ranar wata Asabar da dare, ranar 17 Ga Yuni, 2017, daren da wasu mutane dauke da adduna su ka kewaye garin Kwarakwara da ke cikin Karamar Hukumar Sardauna, su ka rika sara, suka da kisan jama’a.

Ibrahim mai shekaru 18 da haihuwa, ya bayyana wa PREMIUM TIMES cewa ya na kallo yayin da ya boye a kan wata bishiyar goro, aka yi wa mahaifin sa, mahaifiyar sa, kishiyar mahaifiyar sa da kuma kannen sa shida mata yankan rago.

“Wannan ce rana mafi muni a rayuwa ta.”

Haka Ibrahim ya shaida wa PREMIUM TIMES.

Wannan mummunan kashe-kashe ya shafi kauyuka har 13 da su ka hada da:

Kwarakwara, Mayo Ndaga, Nguroje, Dorofi, Tamya, Hainare, Bang Three Corner, Chabbal Peluwaje, Labbare da Teb.

Akwai kuma irin su Mayo Dule da Tanviya. Shaidu da dama sun tabbatar wa Premium Times cewa akasarin wadanda aka kashe din duk Fulani ne.

Su dai ‘yan sanda sun ce mutane bakwai kawai aka kashe, to amma kuma Kungiyar Fulani Makiyaya ta Miyetti Allah, ta ce ‘yan sanda makaryata ne. Miyetti Allah ta ce an kashe Bafulatani sun kai 351, ciki har da wasu iyalan Nguroje su 11.

Kungiyar ta kuma hakkake cewa wasu mutanen har 381, sun bace, wasu kuma babu labarin su. Ba a tabbatar da mutuwa ko kashe su aka yi. Ta kuma ce an hallaka shanu 20,000, wasu daga cikin wannan adadin, wasu da dama kuma sace su aka yi.

Har ila yau, Miyetti Allah ta ce an kona gidaje da bukkokin Fulani sama da 400.
Ita dai gwamnatin jihar Taraba ta ce yawan wadanda aka kashe ba su kai yadda ake yayatawa ba.

Wata ruwaya ta ce rikicin ya barke ne sakamakon ramuwar-gayyar wani hari da Fulanin da ke makwabtaka da wani yanki na Mambilla su ka kai. Ruwayar ta ci gaba da cewa an yi ta watsa labarin harin kwana da kwanaki, ta yadda zaman dardar ya tunzura kabilun yankin su ka dauki fansa kan Fulani.

Sai dai kuma wasu mazaunan yankin sun bayyana cewa abin da ya ruruta rikicin shi ne jami’an tsaro su ka kama wasu matasa na garin Nguroje, su ka zarge su da tayar da fitina da kuma cewa mambobi ne su na wata kungiyar matasa masu kashe-kashe da ke yankin na Mambilla.

Kan wannan kamu ne sai Mista Yeb ya jagoranci wasu matasan Mambilla zuwa Nguroje domin su tayar da boren rashin yardar su da kama matasan, su na masu cewa wai Fulani ne su ka sa aka kama matasan na Mambilla.

PREMIUM TIMES ta kira Mista Yeb domin ya kare kan sa daga zargin da aka yi masa, amma bai dauka ba. A lokacin an rigaya an dakatar da shi daga aiki, kuma lokacin da PREMIUM TIMES ta je Gembu domin ganawa da shi, wayoyin sa duk a rufe su ke.

Shi kuwa wani shugaban matasa a yankin mai suna Umar Abdulmumin, cewa ya yi sai da aka shafe kwanaki hudu ana karkashe su, ba a tsawatar ba. Kuma jami’an karamar hukuma da na jihohi ba wanda ya yi magana. Ba a daina kashe-kashen ba har sai da gwamnatin tarayya ta aika da sojoji da ‘yan sandan kwantar da tarzoma a yankin.

“Ban taba ganin mummunan kashe-kashe irin wannan ba.”

Wannan shi ne kalamin da kwamandan riko na runduna ta 3 ta Sojojin Nijeriya da ke Jos, Benjamin Ahanotu ya bayyana yayin da ya ziyarci yankin Mambilla.
“Kai ko Boko Haram ai ba su yanka mata da kananan yara. Amma a Mambilla an yanka kananan yara da mata masu ciki.”

Haka Birgediya Janar Ahanotu ya bayyana.
Amma shi kuma ya dora laifin a kan masu rike da sarautun gargajiya na yankin Mambilla da shugabannin yankuna saboda sakacin su na kasa hana rincabewar rikicin.

“Ta yaya ma za a ce ana rikici a kofar gidan basarake, ana yanka mutane ya na kallo amma ba zai iya tsawatarwa ba?”

“A matsayin su na shugabannin al’umma, ba su tsawatar an daina ba, ba su garzaya da wadanda su ka ji ciwo zuwa asibiti ba, ta yadda wadanda aka ji wa raunukan su ka gwamnmace su tsallaka kasar Kamaru ana yi musu magani.” Inji kwamandan sojojin.

Ya dora laifin kan ‘yan siyasa
An sha samun rikice rikice a yankin Mambilla tundaga wajajen shekarun saba’o’I, wato 1970s. an yi rikici cikin 1979, 1980, 1982, 2001 da kuma 2002. Dukkan wadannan rikice-rikicen sun faru ne tsakanin kabilun yankin Mambilla da kuma Fulanin yankin.

Tun da ake wadannan rikice-rikicen babu wata gwamnati da ta taba hukunta wadanda aka kama da aikata kisan.

Dubban jama’a sun rasa muhalli a rikicin 2002, yayin da wadansu kuma suka tsallake zuwa kan iyaka, kusan nisan kilomita 100 a cikin Kamaru.

Mambilla dai can ne za a yi aikin samar da hasken lantarki har migawat 3,050, wanda zai ci kudi har dalar Amurka bilyan 5.9. dangane da wannan rikici, sai wasu ‘yan siyasa su ka shaida wa PREMIUM TIMES cewa an kirkiro rikicin ne domin a kashe wa gwamnatin tarayya guiwa ta yadda ko dai a kawo wa aikin kafar-ungulu ko kuma a fasa gudanar da shi.

Wani dattijon Mambilla mai suna Emmauel Njiwa, ya shaida wa Nasir Ayito na PREMIUM TIMES cewa gaba daya rikicin magana ce kan mallakar gonaki kawai.

Njiwa ya ce Fulani Fulani sun saye mafi yawan gonaki, ta hanyar dama ko iznin yin kiwo da gwamnati ta ba su, domin gwamnati ta killace su don ta san yadda za ta rika karbar jangali a hannun su.”

Sai ya kara da cewa a kwana a tashi bayan shekaru da dama, sai aka sauya takardar iznin yin kiwon da aka ba su zuwa takardar shaidar mallakar gonaki.

Sai dai kuma da yawan jami’an gwamnati da ke yankin Mambilla ba su yarda su yi hira da PREMIUM TIMES ba.

Shi kan sa Kakakin Majalisar Jihar Taraba, Abel Diya, kin yin magana da Premium times yay i, a bisa dalilin cewa tunda an rigaya an kafa kwamitin bincike, to bas hi da hurumin yin magana.

Yan gudun hijira

Wannan kashe-kashe ya haifar da ‘yan gudun hijira har kimanin 12,431, wadanda aka killace a sansanoni har 12.

Sai dai kuma duk yawancin wadanda ke sansanin Nguroje duk sun fice daga sansanin sun nemi mafaka a gidajen ‘yan uwa da abokan arziki saboda tsananin sanyi. Shi ma Ibrhaim Nguroje kasa zaman sansanin yay i ya nemi mafaka a wani gida.

Sauran sansanonin sun hada da na Gembu, Mayo Ndaga, Dorofi, Hainare, Tamnya/Tuwa, Bang 3 corner, Labarre, Kan Iyaka, Njawai da Mbamnga/Tavia.

Gwamnatin Najeriya dai ta aika da tulin abinci ga ‘yan gudun hijira ta hannun Hukumar Agajin Gaggawa, NEMA. Yayin da gwamnatin jihar Taraba ta kafa kwamitin binciken musabbabin rikicin.

Tags: AbujaBuhariHausaLabaraiMambilaNajeriyaPREMIUM TIMESTaraba
Previous Post

‘Yan bindiga sun kai hari gidan Ibrahim Comassie a Katsina

Next Post

Zan ci gaba da kwaikwayon Buhari ko baya gwamnati – Obinna Simon ‘MC Tagwaye’

Next Post
Zan ci gaba da kwaikwayon Buhari ko baya gwamnati – Obinna Simon ‘MC Tagwaye’

Zan ci gaba da kwaikwayon Buhari ko baya gwamnati - Obinna Simon 'MC Tagwaye'

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KADUNA TA DAGULE: Boko Haram sun darkako Kaduna, ta’ammali da muggan kwayoyi ya yi tsanani a jihar – El-Rufai
  • 2023: APC ta canja ranakun zaɓen fidda-gwanin ‘yan takara
  • 2023: Ba zan iya takara da Amaechi ba, saboda ni da shi ‘uban mu’ ɗaya -Gwamna Badaru
  • HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai
  • ZANGA-ZANGAR MATAN AURE: Ƴan mata na kwace mana mazaje da irin matsatssun kayan da suke saka wa

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.