TASHIN HANKALI A TARABA: Kwamandan Sojoji ya ɓace a gumurzun da ‘yan bindiga su ka kashe soja shida
Ta ƙara da cewa an yi gumurzu tsakanin sojojin da 'yan bindiga, waɗanda sun nunka sojojin yawa.
Ta ƙara da cewa an yi gumurzu tsakanin sojojin da 'yan bindiga, waɗanda sun nunka sojojin yawa.
Ina da yaƙini da tabbacin cewa zan lashe zaɓen fidda gwani, lallai ina da wannan yaƙini, ina tabbatar muku da ...
Jaridar ta rawaito cewa 'yan bindigan na yi wa mata da 'yan mata fyade tare da yin garkuwa da mutane ...
Idan ba a manta ba a watan da ya gabata 'yan bindiga sun kai hari kauyen amma 'yan kungiyar sakai ...
Abubakar ya ce sakamakon yaduwar cutar Kwalara da hukumar NCDC ta fitar ya nuna cewa cutar ta kashe mutum 938 ...
A wancan lokacin wato karon farko Jediel ya yi kwanaki biyu a hannun masu garkuwa da mutanen sannan sun sake ...
Anthony dai ya bayar da dogon bayanin yadda su ka kama Bala ya kai su inda ya turbude bindigar a ...
An kashe Salihu Dovo bayan an arce da shi, a wani hari da aka tabbatar da cewa masu garkuwa ne ...
A karshe dai, majalisar dattawa ta amince da kudirin sannan kuma ta aika wa shugaba Buhari domin ya rattaba hannu ...
Wasu mahara dauke bindigogi sun yi garkuwa da dan majalisar dokokin jihar Taraba mai suna Bashir Bape.