
Ba mace ba, kai ko Kartau Sarkin Noma ne ke noma kayan miya a filin gonar da ya kai fadin illin kwallo 20, to ya zama abin kwatance.
Wannan sashe ne da za mu rika saka labarai harkokin Noma da kudade, baya ga harkokin kasuwanci da cinikayya. Wannan Sashe zai rika kawo muka halin da manoma ke ciki a kasar nan.
Ba mace ba, kai ko Kartau Sarkin Noma ne ke noma kayan miya a filin gonar da ya kai fadin illin kwallo 20, to ya zama abin kwatance.
Sai kuma na tsunduma noman ‘kwakwamba’ a gona mai fadin hekta biyar. Na rika sayar wa malaman jami’a da dalibai.
Da na ga kiwon kaji a lokacin bai karbe ni ba, sai na saki na kama noman gurji, wato cucumber kenan, inda na shuka 500 tashin farko.
Sannan kuma ya gode wa gwamnoni da su ka shiga gaba wajen kokarin ganin shirin bunkasa noman shinkafa ya bunkasa a kasar nan.
Farkon wannan makon ne PREMUM TIMES HAUSA ta buga labarin cewa yunwa ta darkako Arewacin Najeriya da wasu kasashe 20.
Kasuwar simintin Dangote ta karu sosai cikin shekarar 2020 da kashi 12.9 bisa 100, inda sayar da metric tan miliyan 15 cikin 2020.
Timothy Okunade ya kara shaida wa PREMIUM TIMES cewa waken soya yanzu ya kai naira 310,000 tan daya, a shekarar 2020 kuwa naira 130,000 ya ke.
Gwamnatin Tarayya ta bukaci jihar Nasarawa ta nuna mata fili mai cin hekta 100,000, inda za ta bunkasa noman shinkafa a jihar.
Wike ya ce siyasa ta yi katutu a CBN wajen rabon kudin tallafi ko lamunin bunkasa harkokin noma da bankin ke bayarwa.
Ta ce wadannan dimbin milyoyin jama’a na fama da rashin cin yau ballantana na gobe, wanda hakan barazana ce sosai ga rayuwar su da kuma duniya baki daya.