Dalilin da ya sa kakakin Majalisar Kano ya yi murabus kafin a tsige shi
Majisar ta nada shugaban masu rinjaye na majalisar Abdullahi Ata a matsayin sabon Kalakin Majalisar.
Majisar ta nada shugaban masu rinjaye na majalisar Abdullahi Ata a matsayin sabon Kalakin Majalisar.
Wata majiya kuma ta ce jami’an tsaron farin kaya, SSS sun tsunduma kan bincike.
PREMIUM TIMES ta gano cewa hukumar ta samu umarnin kotu da ta bincikin fadar sarkin har sau biyu.
Ganduje ya fadi hakan ne da yake karban bakuntar kungiyar makiyaya na Miyetti Allah MACBAN a fadar gwamnatin jihar Kano.
Dole ne mu hada hannu gaba dayanmu domin samun mafita mai dorewa akan hakan.
Zazzabi ya na zargin hukumar da neman muzguna masa saboda yayi wa Kwankwaso waka ne bawai don ya karya wata ...
Gwamnan Ganduje ya gaiyaci manyan malamai zuwa fadar gwamnati domin gudanar da addu’a ta musamman ga shugaban Kasa Muhammadu Buhari.
Matan sun fito daga unguwanin Hotoro, Kawo, Kawon Mallam da Kawon Maigari ne.
Jam’iyyar ta ce ta yi hakanne domin hada kan ‘ya’yan jamiyyyar a jihohin da ake da matsaloliJam’iyyar ta ce ta ...
Yace kofarsa a bude take domin a shirya.