KARIN ALBASHI: Kungiyar Kwadago ta ba gwamnoni wa’adin nan da 31 Ga Disamba
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), ta bai wa gwamnonin jihohi 36 wa’adin fara biyan mafi kankantar albashi zuwa nan da ...
Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC), ta bai wa gwamnonin jihohi 36 wa’adin fara biyan mafi kankantar albashi zuwa nan da ...
Dama kuma tun farko Buhari ne da kan sa ya nada Osinbajo cewa shi ne zai jagoranci shirin tare da ...
Ya kuma ce wasu ma’aikatan kiwon lafiya uku sun kamu da cutar daga jihohin Benue, Bauchi and Rivers.
Yamu ya ce sun gana da shugaban karamar hukumar Makudi Akange Audu inda ta tabbatar musu da hakan.
Mambobin takwas na APC dai sun zargi Ortom da laifin wawuran kudade, inda shi kuma ya karyata zargin na su.
Wannan rikici ya faru ne kwanaki kadan bayan Ortom ya fice daga APC, ya koma PDP.
Amma dai ban san abin da zai faru ba nan gaba, amma dai ina zaman jira tukunna.
Dakacen Damaru Adda’u Ibrahim ya bayyana haka wa Kamfanin Dillancin Labaran Najeriya ranar Alhamis a kauyen Damaru.
Jami’in Raba Kudaden Tallafin ta Hanyar Asusun Ajiyar Banki, Tukur Rumar ne ya bayyana haka.
Sai shirin wayar da kai da samar da Ilimi da kuma isar da sakonni.