• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Yadda Abba Kyari ya ‘ribbaci’ Buhari ya kwace Shirin Ruga daga hannun Osinbajo

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
November 5, 2019
in Babban Labari
0
Abba Kyari Signing Document

Abba Kyari Signing Document

Yayin da Mataimakin Shugaban Kasa Yemi Osinbajo ya rubuta wa Shugaba Muhammadu Buhari cewa ya na bukatar kudaden da zai fara gagarimin aikin magance rikicin makiyaya da manoma a farkon wannan shekarar, ba shi da masaniyar cewa wani gazagurun mai-fada-a-ji zai shantale masa kafafu har a karshe a kwace shirin daga hannun sa.

To abin da dai ya faru kenan yayin da Osinbajo ya aika da takardar neman amincewa a ba shi kudaden aiki, sai ta kasance Abba Kyari, wanda shi ne Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa ya yi masa zagon-kasa.

Bayan da Kyari ya yi nasarar da ya zuga Buhari ya fasa bai wa Osinbajo kudaden fara aikin gina Ruga, sai kuma ya sa Buhari ya cire shi daga Shugaban Kwamitin Sasanta Rikicin Fulani da Makiyaya, wanda aka dora wa ayyukan gina rugage.

PREMIUM TIMES ta samu wannan tabbacin daga wasu takardun bayanai da za ta iya kafa hujja da su, da kuma hirarrakin da ta yi da wasu mutanen da ke da kusanci da kuma masaniyar kwatagwangwama, kutunguila da annamimancin da ke wakana a Fadar Shugaban Kasa.

Wadannan takardun bayanai na Musamman da yanzu haka kwafen su ke a hannun PREMIUM TIMES, karara sun a nuna irin wulakanci da tozartawar da Osinbajo ke fuskanta, a daidai lokacin da a fadin kasar nan ake ta watsa ji-ta-ji-tar cewa makusantar shugaban kasa su na yi wa Mataimakin sa Osinbajo kallon-hadarin-kaji.

Takardun Neman Amincewar Shugaba Buhari

Takardun wadanda ke hannun PREMIUM TIMES su nuna cewa Osinbajo ya rubuta wa Buhari takardar tsarin yadda za a yi aikin na NLTP har gida uku ko kashi uku.

Dama kuma tun farko Buhari ne da kan sa ya nada Osinbajo cewa shi ne zai jagoranci shirin tare da gwamnonin kasar nan.

A ranar 12 Ga Afrilu, 2019, Osinbajo ya rubuta takarda zuwa Ofishin Shugaban Kasa, inda ya rubuta bukatar naira bilyan 35, wadda daga cikin kudin har an rigaya an sakar masa su domin aikin gina matsugunan Fulani da za a gina musu ababen more yaruwa a ciki. Tare kuma da shata musu wuraren kiwo.

Kudaden dai an shirya daga kudaden tallafin zaizayar kasa na gwamnonin kasar nan za a fitar da su.

An ware naira bilyan 12 domin aikin gina rugage a jihohin Nasarawa, Niger, Zamfara, Kebbi, Kogi, Adamawa, Benue, Kaduna, Katsina da Taraba.
Wadannan jihohi ne aka amince cewa su ne a sahun gaban inda rikicin makiyaya da manoma ya fi yi wa mummunan ta’adi.

Ganin tunda har an rigaya an saki naira bilyan 12 daga cikin kudin, sai Osinbajo ya roki Buhari a sakar masa cikon naira bilyan 22 domin ci gaba da ayyukan raya yankunan musamman har da jihar Filato da sauran inda rikicin ya fi muni sosai.

Wasikar mai lamba SH/VP/NLTP/02/1, ta nuna cewa a zuba kudin cikin nwani asusu da ke Babban Bankin Tarayya, CBN.

‘Gogan Hana Ruwa Gudu’

Maimakon Kyari ya mika wa Buhari wannan wasika ta Osinbajo, sai ya rike ta ofishin sa sama da wata daya, sai a ranar 16 Ga Mayu sannan ya ba shi. Kafin ya damka masa wasikar, sai da Kyari ya yi nazarin ta, sannan a gefe ya yi ma ta kaca-kaca da rubutun na sa ra’ayin da kuma shawara ga Shugaba Buhari.

Rijiya Ta Bada Ruwa, Guga Ta Hana Diba

Kyari ya rubuta wa Buhari cewa kada ya amince a bai wa Osinbajo cikon naira bilyan 22, saboda bilyan 12 din da aka rigaya aka damka masa ma, babu wani aikin a zo a gani da ya gudanar da su.

Ya kuma kara da cewa akwai wani dalili da ya hada cewa:

“Shirin na Ruga ba zai yi wani tasiri a yanzu ba, domin an maida batun rikicin makiyaya da manoma a cikin Shirin Majalisar Samar da Abinci ta Kasa, wadda Shugaban Kasa ke shugabancin ta.” Haka Kyari ya rubuta wa Buhari.

Daga nan sai Kyari ya ci gaba da zayyana wa Buhari cewa kawai ya rushe shirin Ruga, ya karbe aikin daga hannun Osinbajo.

Maimakon Ruga, sai Kyari ya shawarci Buhari ya kafa Hukumar Inganta Kiwon Dabbobi da Kifi na Kasa.

A ranar 24 Ga Mayu, sai aka wayi gari Shugaba Buhari ya amince da dukkan shawarar da Abba Kyari ya ba shi.

“Na amince da shawarwarin da ka ba ni.” Haka Buhari ya rubuta, kuma sa hannu ya maida wa Kyari, a cikin wasikar sa mai lamba PRES/65-I/COS/2996.

Ganin yadda Buhari ya amince da Shawarar Kyari ba tare da ya tuntubi Mataimakin sa Osinbajo ba, hakan na nuni da cewa shugaban kasa ya fi ya fi ganin kimar manyan hadiman sa fiye da Osinbajo mataimakin sa.

Wasu majiyoyi daga fadar shugaban kasa, sun bayyana wa PREMIUM TIMES cewa babu wani dalilin da zai sa Buhari ya dauki wannan matakin, wanda daya ne daga cikin zagon-kasan da ake yi wa mataimakin sa, Osinbajo.

Shi dai Osinbajo ya Buhari Shugaban Kasa ya rubuta wasikar sa kai-tsaye. Ba a san dalilin da zai sa Shugaban Ma’aikatan sa Abba Kyari zai rike wasikar har tsawon wata daya bai aika wa Buhari ba. Sannan kuma babu dalilin da zai yi uwa-makarbiyar yin rubutu a kan wasikar har ya na bada ta sa shawarar.

Wata majiya kuma ta kara da cewa ba aikin Shugaban Ma’aikata ba ne ya yi katsalandan a kan wasikar da Mataimakin Shugaban Kasa ya rubuta wa Shugaban kasa.

Wani jami’i kuma cewa ya yi “Kyari ya murde aikin ne ya maida shi ta ofishin Shugaban Kasa, saboda ya san idan Buhari ke jagorancin aikin, to zai rika bayar da umarni a madadin shugaban kasa. Ciki kuwa har da kashe kudade kai-tsaye, ba kamar idan aikin ya na hannun kwamitin Osinbajo ba.”

Manyan jami’an yada labarai na Shugaba Buhari, Garba Shehu da Femi Adesina ba su amsa bayanan da PREMIUM TIMES ta nema daga gare su ba.

Mataimaki Ko Saniyar-Ware?

Wani masanin harkokin siyasa mai suna Sola Olubanjo, ya bayyana matsalar kutunguila da algungumancin da ke faruwa a Fadar Shugaban Kasa, inda ya buga ma ta misalin cewa:

“Muddin Shugaban Kasa ya na haba-haba da kai, to ko da kai kukun da ke dafa abinci ne ko mai wanki da guga, za ta iya taka mataimakin shugaban kasa kan ka tsaye.”

Cikin makon da ya kamata, Buhari ya tafi London hutun kwanaki biyu. Kuma a can Abba Kyari ya bi shi inda ya kai masa kwafen Dokar Yarjejeniyar Raba Ribar Danyen Mai, ya sa ma ta hannu.

Tags: Abba KyariAbujaAdamawaBabban Bankin TarayyaBenueBuhariCBNKadunaKatsinaKebbiKogiLabaraiNajeriyaNasarawaNigerOsinbajoPREMIUM TIMESRugaSolaZamfara
Previous Post

Gwamnatin ta janye karar tuhumar harkallar biliyan 4 akan shugaban kuniyar NFF

Next Post

An kori ‘lalatattun’ malaman jami’a 8

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
American University of Nigeria Student -Crt- Google

An kori ‘lalatattun’ malaman jami’a 8

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Abubuwa 12 Da Suka Hana A Ga Ƙoƙarin Mulkin Buhari
  • YUNƘURIN BALLEWA DAGA NAJERIYA: Yadda tsagerun Yarabawa suka kama Gidan Radiyon Gwamnatin Tarayya, kwana ɗaya kafin rantsar da Tinubu
  • RA’AYIN PREMIUM TIMES: Shekarun Mulkin Buhari: An sake ɓata goma, biyar ba ta gyaru ba
  • Zan yi tafiya da kowa da kowa a gwamnati na – Uba Sani
  • TINUBU: Abinci zai wadata cikin farashi mai sauƙi

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.