• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    Yadda sojoji suka cafke gogarman masu garkuwa da mutane da wasu 150 a dazukan Zamfara da Katsina

    Askarawan Najeriya sun kashe ƴan bindiga 42, sun kama 20 sannan sun ceto mutum 63 da aka yi garkuwa da su – DHQ

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Yadda Tinubu ya taimake ni na zama gwamnan Jigawa -Badaru

    Crisis in Jos

    BAUCHI: Matasa sun babbake gidaje da shaguna da dama a Warji bayan Rhoda Jatau ta yi kalaman ɓatanci ga Annabi SAW

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
November 2, 2021
in Rahotanni
0
Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

Voters register

Ba za’a iya kimanta mahimmancin fasaha a rayuwar dan adam ba. Cigaban da aka samu a sabbin fasahohi sun yi tasiri sosai a rayuwarmu musamman a karni na 21. Fasaha na tasiri kan yadda mutane ke ma’amala da juna a kullayaumin. Za kuma a iya cewa fasaha ta shafi duk wani fanni na rayuwa: kiwon lafiya, illimi, hada hadar kudi da sauransu.

A wasu kasashen duniya an fara samar da hadaka tsakanin fasaha da gwamnati musamman a harkokin zabe. Wannan matakin da aka dauka na amfani da fasaha a tsarin zabe ya yi tasiri sosai. Yau a dkasashen uniya, yawancin hukumomin zabe na amfani da sabbin fasahohi da burin inganta tsarin zabe. Wadansu fasahohin masu saukin sha’ani ne kamar manhajojin rubutu da lissafi sai kuma irin wadanda ke ajiye bayanai masu yawa da daukan hoto da nadan bayanan yanayin kasa.

Gwamnati da siyasa na tasiri a kusan kowani fannin rayuwa kama daga yawan kudin harajin da mutun daya ke biya har zuwa irin kayayyakin da su kan saya dan ayyukan gida da saw a a bakin salati. Zabe kuma shi ne hanyar zaben dan takara zuwa mukami na siyasa. Yana daya daga cikin matakan gangamin siyasa.

Zabuka a Najeriya

Da yawan al’ummar da ta wuce milliyan 210, bayan kowani shekara 4 ‘yan Najeriya ke zaben wakilansu daga matakin karamar hukuma zuwa jiha da matakin tarayya. Hukumar zabe mai zaman kanta INEC wadda ita ce hukumar koli na zabe a kasar ke da alhakin sanya ido kan zaben da kuma tabbatar da sahihancin shi.

To sai dai duk da yunkurin hukumar na gudanar da zabe mai sahihanci ana samun rahotannin magudi wadanda wata sa’a suke janyo rikicin da kan kai ga zubar da jinni. Dan haka, na tsawon shekaru da dama yanzu INEC ke kokarin ganin an yi amfani da fasaha wajen inganta sahihanci da amincin zaben a Najeriya.

A shekarar 2015, hukumar ta yi amfani da smart card readers – wato katin zaben da ke dauke da na’urar tantance jama’a – wajen yin zabe. A lokacin, burinta hudu ne: A tantance katin dan kasa na dindindin wato PVC, wanda ake baiwa masu zabe a wurin jefa kuri’a domin a tabbatar da sahihancinsu. Wani burin kuma shi ne a sami damar tantance wanda ke rike da katin ta yin amfani da zanen yatsu da siffa da kamanin shi a tabbatar cewa bayanan shi na zahiri ne ke jikin katin da ya gabatar.

Haka nan kuma an bayyana cewa an gayyato SCRs domin su raba bayanan duk wadanda aka tantance su yi zabe zuwa rukunnai daban-daban. Wadannan rukunan sun hada da maza da mata da kuma matasa da dattawa.

SCR ta kan tura bayanan masu zaben zuwa INEC ta yadda hukumar za ta iya sake tantance adadin mutanen ta kuma kwatanta shi da wanda jami’an zabe ke aikowa daga wuraren jefa kuri’a domin gano wuraren da aka yi magudi.

A wani rahoton da aka fitar ranar 13 ga watan Satumban 2021, INEC ta ce a shekaru biyun da suka gabata, ta yi amfani da fasahohi da dama wajen tafiyar da zabuka a kasar. Rahoton ya bayyana su a matsayin wuraren ganin sakamakon INEC, wato shafuka daban na zaben ‘yan takara, tantance masu sanya ido kan zabe, tantance kafofin yada labarai da kuma zaben jami’an zabe.

Hukumar ta kuma gabatar da shirin rajistan masu zabe a yanar gizo a matsayin wani fanni na tabbatar da cewa mutane sun cigaba da rajista gabannin zaben, abin da ya sa ma kawo yanzu mutane sama da milliyan suka yi rajista ba tare da wata matsala ba.

Kwanan nan, shugaban INEC, mai kula da kwamitin bayanai da masu zabe, Festus Okoye, yayin da yake hira da Arise TV y ace hukumar za ta yi amfani da tsarin rajistan masu zabe da hanyoyi biyu wato BVAS a zaben gwamnan da za’a yi a jihar Anambara ranar 6 ga watan Nuwamba.

Ya bayyana cewa INEC ta kaddamar da BVAS ne domin a rika ganin sakamakon zabe a kan lokaci.

Mene ne BVAS?

Ana iya kwatanta BVAS a matsayin wani tsarin da zai hada zanen yatsun hannun mutum da siffa da kamanni n fuska dan tantance masu zabe.

Kamar yadda wani babban jami’i ya bayyana, wannan tsarin ya hada matakai uku na zabe. Fasaha ce wadda take abubuwa da yawa a lokaci guda domin ana iya rajista da ita kafin zabe, lokacin zabe kuma ana iya tantance wadanda suka zo jefa kuri’a sa’annan ana iya amfani da ita wajen ganin sakamakon zaben a ranar da zarar aka kammala.

Wannan na’urar za ta hada zanen yatsun hannu da kamannin fuskoki ta tantance mutane ta tabbatar su ne a kan PVC din da suke gabatarwa jami’an zabe. Ganin cewa an kwatanta ta a matsayin “hadakar fasahohi” BVAS, za ta tantance duk masu zabe ta yadda ba sai an rubuta kara ko rahoto kan matsalolin da aka samu ba.

Lokacin hirar da ya yi da Arise TV Okoye y ace “Abin da INEC ta yi hadakar fasahohi ve. Na’urar da ce ake amfani da ita wajen rajistan masu zabe. A zaben Anambra da ita za’a yi amfani wajen tantance masu zabe. BVAS din da aka kai mazabar Isoko ta Kudu a majakisar jiha ranar 23 ga watan satumba na zaben cike gurbin Jihar Delta ya nuna cewa an sami ci-gaban wajen kashi 97 cikin 100.

Wadannan tsare-tsare a cewar Biometric Update, wanda ke kawo labaran cigaban fasahohin tantance mutane, sun hada da mafita ta gane jama’a lokacin rajistan zabe, kidaya da tantancewa.

Kasashe da dama a duniya, har da na Afirka na amfani da fasahohi irin na BVAS domin su tabbatar da zabe mai sahihanci. Abubuwan da aka saba amfani da su sun hada da zanen yatsun hannu, zanen tafin hannu, kwayar ido da fuska. Akwai kuma na’urorin zaben da ake iya yawo da su.

Yana da mahimmanci a san cewa amfani da fasahar Biometrics a zabe zai taimake wajen gano siffofin da suka banbanta mutane, kamar yatsu, kwayar ido, fuska, murya da ma wasu dabi’u.

Misali mai kyau na irin nasarorin da aka samu shi ne zaben gama garin da aka yi a kasar Ghana ranar 7 ga watan Disemba 2020. A wata sanarwar manema labaran da ta fitar Neorotechnology, wani kamfanin da ya shahara kan fasahohin biometric ya ce irin fasahar da aka yi amfani da shi ke nan mai suna MegaMatcher ABIS inda aka yi rajistan mutane 17,027,641 kuma tare da taimakon wannan na’ura an gano rajistan bogi guda 15, 860 wanda ya nuna cewa mutane 7,890 sun yi kokarin yin rajista sau dayawa suna amfani da sunaye daban-daban.

Wasu kasashen Afirkan da suka yi amfani da fasahar sun hada da Uganda, Angola, Burkina Faso, Cameroon, Chad, Comoros, Jamhuriyar Dimokiradiyyar Kwango, Cote d’Ivoire, Gambia Kenya, Lesotho, Liberia, Malawi, Mali, Mauritania, Morocco, Mozambique, Namibia, Rwanda, Senegal, Sierra Leone, Somaliland, Swaziland (Eswatini), Tanzania, Uganda, Zambia, Zimbabwe.

Matsalolin na’urar

Duk da cewa ana yabon na’urar da iya gano masu magudi ta hanyar yin rajista sau da yawa, akwai wadansu matsalolin da akan fuskanta wajen amfani da shi domin ba kowani salon magudi ne zai kare ba.

Lokacin wani zaben da aka yi a Uganda sai dai aka yi watsi da shi da aka yi ta fama da rashin network. Bisa bayanan rahotannin da aka samu daga Uganda, sun danganta matsalar network din da shuga Yoweri Museveni wanda ya sa aka yanke layin yanar gizo a kasar domin a hana labarai, soshiyal mediya da sakonni kafin lokacin zaben.

Haka nan kuma saboda sarkakiyar da na’urar ke da, yawancin hukumomin zaben sai sun hada da taimakon kamfanoni masu zaman kansu. Wannan yana janyo fargaba saboda jama’a na tunanin bai dace a ce wani daga waje ya sami izinin ganin bayanan su ba. Da yawa kan so su san ko me za’a yi da bayanan su.

Ba yau ne Najeriya ta fara inganta na’urorin zabenta ba hatta a zaben Anambra na wannan watan ta yi hakan. To amma, lokaci ne kadai zai nuna mana ko matakan da take dauka za su iya dakile magudin zabe.

Tags: AbujaHausaINECLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESzabe
Previous Post

Shin da gaske ne kaifin kwakwalwar mace kan yi rauni a lokacin da take dauke da juna biyu? Binciken DUBAWA

Next Post

KATSINA TA DAGULE: ‘Yan bindiga sun kashe limamin masallacin Sabon Garin Bilbis a gonar sa

Next Post
KATSINA TA DAGULE: ‘Yan bindiga sun kashe limamin masallacin Sabon Garin Bilbis a gonar sa

KATSINA TA DAGULE: 'Yan bindiga sun kashe limamin masallacin Sabon Garin Bilbis a gonar sa

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi
  • LAUJE CIKIN NAƊI: Cikin awa 24 APC ta canja ranakun gudanar da zabukan fidda gwanayen ta
  • Duk ‘Deliget’ ɗin da ke jira in bashi kuɗi, ya taka ‘Zero’ ba zai samu ko sisi daga wuri na ba – Shehu Sani
  • IYA KUƊIN KA, IYA SHAGALINKA: Na janye daga takarar gwamnan Kaduna – Baba-Ahmed
  • EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.