• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Kotu ta daure magidancin da ya guntile hannun abokinsa kan zargin lalata da matarsa

    Jami’an Kwastam sun kama haramtattun kaya na miliyoyin naira a Katsina

    Hukumar Kwastam ta kama haramtattun kaya na naira biliyan 6.6 a jihar Ogun

    American University of Nigeria Student -Crt- Google

    Malaman jami’o’i na roƙon a biya su albashin wata da watannin da aka riƙe masu

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    Kotu ta yanke wa mahaifin da ya yi shekara 9 yana lalata da ƴa’ƴan sa mata biyu

    TSUMAGIYAR KAN HANYA: An umarci ‘yan sandan Abuja su riƙa binciken motar ko wa kuma ko ɗan wa

    Ƴan sanda sun kama magidancin da ya yi wa matar makwabcinsa fyade

    ABUJA: Kotu ta daure wasu ‘yan mata biyu saboda yawon gulmace-gulmace a unguwa

    Kotu ta tsare matar da aka kama tana madigo da ‘yar shekara 8 a Kaduna

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Mahukunta a Abuja sun kama ƴan iskan gari mutum 400 da motoci 50 da suka karya doka

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    Tinubu ya naɗa tsohon ministan Abuja, Modibbo, Kakanda, Baba-Ahmed mashawarta a ofishin mataimakin shugaban kasa

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun kama tsohon da ya yi wa ‘yar shekara hudu fyade a Katsina

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Shin da gaske ne kaifin kwakwalwar mace kan yi rauni a lokacin da take dauke da juna biyu? Binciken DUBAWA

Silas JonathanbySilas Jonathan
November 2, 2021
in Kiwon Lafiya
0
KANJAMAU: Akalla mata masu ciki 124,817 ke dauke da cutar a Kanjamau jihar Ondo

Pregnant Woman

Zargi: Wani mai amfani da shafin Tiwita na zargi wai kwakwalwar mace kan yi rauni duk lokacin da ta ke da juna biyu kuma ya kan bukaci akalla watanni 6 kafin ya koma yadda ya ke kafin ta yi cikin.

Siffar jikin mace wakilci ne na yadda ta ke tunanin jikinta da halinta da ma yadda ita kanta take tunanin kamanninta wanda ya samo asali daga halitta, tunani da kuma tasirin yanayin zamantakewar dan adam. Duk wadannan abubuwa ne da sauyin da mace kan fuskanta lokacin da ta ke da ciki kan nuna.

Domin a lokacin da jikin mace ke sauyawa wadansu daga cikin sauye-sauyen a bayyane suke irinsu girman ciki, da kiba a yayinda wasun su kuma ba kowa ne zai iya gani ba, alal misali, irin su fadadar mahaifa, ciwon baya da laulayi.

Sauran sauye-sauyen da mace kan gani sun hada da:

– Yawan zuwa yin bawali
– hajijiya
– Kumburin ciki
– Sauyi a fatar jiki
– Girman ciki
– Sauyi a farjin ta

Da sauransu

Sai dai kwanan nan mun yi kicibis da zargin cewa wai kaifin kwakwalwar mace kan yi rauni a lokacin da ta ke da ciki, kuma wannan batu ya yi ta yawo a WhatsApp. A Shafin UberFacts (@UberFacts) da ke Tiwita ne wannan zargi ya fito ranar 21 ga watan Oktoba 2021

Ire-iren sauyin da ake samu lokacin da mace ke da juna biyu

Ciki ya kan fara ne sadda kwan na mace ya hadu da maniyin namiji, sa’annan ya gungura a hade ya manna kan shi a jikin bangon mahaifar na mace domin ya fara girma. Yawancin mata ba su iya sanin dai dai lokacin da hakan kan faru amma a wasu matan kuma su kan ga jini kadan mai kama da wanda ake gani yayin da mace ke haila.

Akwai alamu da dama da ake dangantawa da juna biyu. Wadannan alamun su kan bayyana ne cikin makonnin farko na daukan ciki. Ko da shi ke ba duka alamun ne ake gani a lokaci guda ba, kuma ba lallai ne a lokacin da aka gansu su kasance alamun ciki ba, idan dai aka dauke dukkan su a tare ana iya hasashen cewa ciki ne. To sai daibisa bayanan masana kimiya ba a riga an tantance duk wani tasirin da ake zaton ciki na da shi a kan kwakwalwa ba duk abin da aka sani yanzu hasashe ne.

A yaushe kwakwalwa dan adam ke rage girma?

Tsufa yana sauya girman kwakwalwa da tsarin yanayin yadda jijiyoyin jini suke da ma yanayin fahimtar abubuwa. Lallai kwakwalwa na sauyawa yayin da mutun ke kara shekaru kuma akwai sauye-sauye kama daga kwayoyin halitta zuwa yadda suke rikida. Tasirin tsufa a kan kwakwalwa da fahimta na da yawa kuma akwai dalilai da dama. Yayin da kwakwalwa yake raguwa, musamman a bangaren da ake kira frontal cortex, wurin da ke kula da fahimta, halayya da daukar matsaya da dabi’un mutun a yanayin zamantakewa, sa’annan su ma jijiyon jinin suka fara tsufa har aka fara samun hawan jini akwai yiwuwar samun bugun zuciya wanda zai iya janyo rauni a cikin kwakwalwar.

Bisa bayanan wani rahoto, ba sabon abu ba ne a ga sauyi a kwakwalwa yayin da mutun ke kara yawan shekaru. Ita ma fatar da ke rufe kwakwalwa wanda ake kira cerebral cortex a turance ta kan rage kauri, kuma ana iya ganin hakan a bangaren da ake kira frontal lobe, wurin da ke ajiye abubuwan da akan tuna, abubuwan sosa rai, dabarar shawo kan matsaloli, cudanya da jama’a da kuma ayyukan motsa jiki. Ana kuma iya ganin wannan raguwar kaurin a temporal lobe wanda ke bayan kunnuwa, wanda shi ne ke taimakawa dan adam wajen gane kalmomi, magana, karatu, rubuta da ma hada kalmomi ta yadda za su yi ma’ana.

Bangarorin kwakwalwar da ke raguwa suna da jijiyoyi wadanda ke kama da bututu. Bututun ne ke kai bayanai daga kwakwalwa zuwa bangarori daban-daban na jikin dan adam, sa’annan su sake daukar wasu bayanan da bangarorin jikin mutun su kai kwakwalwa. Yayin da dan adam ke kara shekaru, irin wannan ma’amala tsakanin jiki da kwakwalwa kan ragu abin da ka iya janyo matsaloli da dama.

Bisa la’akari da irin wadannan bayanai, za’a iya cewa kwakwalwar mace mai juna biyu na raguwa?

Tantancewa

Shugaban sashen kula da mata masu juna biyu da asibitin uwa da yara na jihar Ondo Dr Ayodele Adewole ya ce hakan ba gaskiya ba ne “Babu gaskiya ko kadan a wannan batu, ba abin ya yi nisa da gaskiya kamar haka, karyace kawai aka shirga. Kwakwalwar mai juna biyu ba ta raguwa, tsufa ce kawai ke rage kwakwalwa kuma ba abin da ya hada juna biyu da kwakwalwa.”

A waje guda kuma, babban darektan likitoci na asibitin koyarwa a jami’ar kimiyyar lafiya (UNIMED) Dr Adesina Akintan ya ce kimiyya ba ta riga ta sami hujjojin da suka nuna haka ba.

“Ban san wannan zargi na cewa kwakwalwar mace kan ragu yayin da take da juna biyu, sa’anna wai yana bukatar watanni 6 kafin ya koma yadda ya ke ba, babu hujjojin kimiya da su ka tabbatar da wannan dan haka ni ban yadda ba, babu wani tushen kimiyya da zan iya kamawa dangane da wannan batun,” ya ce.

Wani binciken da aka wallafa a wata kasidar kimiyyar kwakwalwa ya ce akwai sauye-sauyen da kan afku a kwakwalwar mace yayin da ta ke da juna biyu. Binciken ya ce kwakwalwan kan ragu amma kaifin shi kan karu, domin a cewar binciken wannan sauyin na shirya mace ne ta yadda za ta tinkari kalubalen da ke zuwa da zama uwa.

Sai dai wani binciken kuma ya sake bayyana cewa yanayin kwakwalwar mace kan sauya baki daya sadda ta dauki cikin farko, kuma wadannan sauye-suayen za su kai tsawon shekaru 2. Wata kila wannan na nufin kwakwalwar kan sauya a fanninin da zai taimaka mu su misali wajen lakantar ire-iren bukatun jarirai ko kuma gano irin barazanar da kananan yara ka iya fiskanta. Ya kuma kara da cewa raguwar sinadarin grey matter, wato wani ruwan da ake samu a kwakwalwa ba lallai ne ya kasance abu mara amfani ba, zai iya yiwuwa alama ce ta dattijantaka ko kuma kwarewa.

A Karshe

Duk da cewa akwai binciken da ke fitowa dangane da wannan zargi babu hujjojin da ke bayar da tabbacin cewa kwakwalwar mace na rage kaifi a lokacin da take dauke da juna biyu har ma yana bukatar watanni shidda kafin ya koma yadda yake a baya.

Tags: AbujaDubawaHausaKwakwalwaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

HATTARA: Kada a fada tarkon masu zambar wai ana buga cacar samun bizar zama a kasar Canada – Binciken DUBAWA

Next Post

Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

Silas Jonathan

Silas Jonathan

Next Post
Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe - Nazarin DUBAWA

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SAKAMAKON AMBALIYA: Yadda yunwa ke nuƙurƙusa da kisan talakawa a yankunan Arewa
  • ‘Kwankwaso ne ya kada mu a shari’ar Kano saboda kwaɗayin kujerar minista a gwamnatin APC – Abbas Akande
  • ‘Gazawar Najeriya gazawar jinsin baƙar fata ne na duniya baki ɗaya’ – Shettima
  • Kotun Amurka ta amince Jami’ar Jihar Chicago na iya jinkirta sakin bayanan karatun Tinubu
  • JAMI’AR GUSAU: Ba tun yau bane ƴan ta’adda ke yi wa ɗaliban jami’ar ɗauki ɗaiɗai

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.