• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Na koma PDP ne don in kawo karshen mulkin kama karyar da APC ke yi a Jigawa – Saminu Turaki

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Gumi yayi kakkausar jan kunne ga waɗanda suka kashe Deborah, ya ce ba hurumin su bane yanke hukuncin kisa don an zagi Annabi SAW

    Ba ni da ra’ayin takarar shugaban kasa, lokacin da aka zabe ni gwamnan Kaduna gashin kai na baki wul yanzu duk furfura – El-Rufai

    KALAMAN ƁATANCI GA ANNABI: Duk wanda ya yi zanga-zangar addini a Kaduna zai ɗanɗana kuɗar sa – Gargaɗin El-Rufa’i

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    Malami ya janye daga takarar gwamnan Kebbi duk da kurin da ya rika yi wai jama’a suka tilasta shi ya fito

    Chris Ngige

    Ngige ya janye takarar shugaban ƙasa, ya zaɓi ci gaba da zama ministan Buhari

    ZAƁEN 2023: APC za ta iya faɗuwa zaɓe idan ba ta tashi tsaye ba -Buhari

    ALAMOMIN WATSEWAR ƊAURIN TSINTSIYA A KANO: Mataimakin Kakakin Majalisa ya fice daga APC, ya koma PDP

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BINCIKEN-KWAKWAF: Yadda ake jidar bilyoyin nairori da sunan aikin titin jirgin kasa, daga zamanin Jonathan zuwa Buhari

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
July 14, 2020
in Rahotanni
0
BINCIKEN-KWAKWAF: Yadda ake jidar bilyoyin nairori da sunan aikin titin jirgin kasa, daga zamanin Jonathan zuwa Buhari

Wannan fa wani labarin binciken-kwakwaf ne da mai karatu zai karanta, a kan yadda ake almubazzarantar da bilyoyin nairori a aikin gyaran titinan jirage. Amma kash, har yanzu ba a tsinana wani aikin da za a gani a yaba ba.

Yadda Gayyar Aikin Kwangilar Hanyar Jirgi Daga Fatakwal Zuwa Maiduguri Ta Watse

An yi wani kwarya-kwaryan taro a ranar 19 Ga Maris na wannan shekara a Abuja, tsakanin wasu jami’an Ma’aikatar Sufuri da Hukumar Kula da Jiragen Kasa, tare da wakilan wasu kamfanonin kwangila uku.

Ajandar taron dai guda daya ce tak – wato batun aikin kwangilar titin jirgin kasa daga Fatakwal zuwa Maiduguri ya shiririce gaba daya. A yanzu kuma gwamnati ta yanke shawarar kwace aikin kwangilar daga kamfanonin da aka baiwa, domin sake farfado da aikin.

Daraktan Ayyukan Jiragen Kasa na Ma’aikatar Sufuri, Mohammed Babakobi, ya nuna damuwa a lokacin taron wanda kuma shi ne shugaban taron, cewa tun cikin watan Maris, 2011 aka bayar da kwangilar, amma har yanzu ba a kammala ba, duk kuwa da dimbin kudaden da gwamnatin tarayya ta narka a aikin kwangilar.

Daga nan sai aka bai wa kamfanonin uku mako daya domin su je su rubuto bayanan daftarin yadda gwamnati za ta aiwatar da aikin titin jirgin.

Har yau PREMIUM TIMES ba ta samu daftarin yadda suka tsara za a gudanar da kwangilar ba.

Kamfanonin su ne: Eser W.A Limited, CGGC Global Project Nigeria Limited da kuma Lingo Nigeria Limited.

Titin Jirgi Daga Fatakwal Zuwa Maiduguri: Asali dai Turawan mulkin mallaka ne suka Gina titin tun kafin samun ‘yancin Najeriya a 1960.

Kafin ya lalace, ta kan titin ne aka rika bunkasa harkokin kasuwanci tsakanin Kudu zuwa Arewa, kuma shi ne musabbabin bunkasar garin Kafanchan da Jos suka zama manyan garuruwa kuma cibiyoyin haka da harkokin ma’adinai.

Zamanin Mulkin Jonathan:

Ranar 10 Ga Maris, 2010 tun Goddluck Jonathan bai dade kan mulki ba, sai ya kaddamar da gagarimin shirin farfado da titin Jirgi daga Fatakwal zuwa Maiduguri. Aka raba aikin gida uku ga kamfanoni uku daban-daban.

An damka wani bangare daga Fatakwal zuwa Maiduguri ga kamfanin Eser W. A. LImited kan kudi naira bilyan 19.2.

Aka damka wa CGGC Global aikin gyaran daga Maiduguri zuwa Kuru akan kudi naira bilyan 24.5. Kamfanin Lingo kuma aka damka masa kwangilar aikin Kuru zuwa Maiduguri kan kudi naira bilyan 23.7.

An kuma ba su wa’adin watanni goma da watanni takwas su kammala aikin.

Shekaru 9 bayan kaddamar da kwangilar, aikin dai ya shiririce gaba daya. Babu aiki babu alamar sa, balle alamun kammalawa.

Aikin wanda aka bayar ga kamfanonin uku a kan kudi har naira bilyan 67.3, ba a san abin da aka ba su domin fara aikin ba. Amma dai an ce sun karbi makudan bilyoyin nairori.

Yanzu kuma jami’ai na kokarin zana hanyar da za a nemi mafitar al’amarin.

Inda Gizo Ke Saka:

PREMIUM TIMES ta shafe wata days cur ta na binciken wannan kwangiloli, kuma ta lura a bangaren da aka ba kamfanin Lingo Nigeria Limited nan ne aka fi fuskantar mummunar matsala. Saboda wakikin binciken kwakwaf na PREMIUM TIMES ya bi diddigin aikin tun daga Filato, Bauchi da Gombe.

Gogaraman dan siyasa Linus Ukachukwu ke da kamfanin Lingo Nigeria Limited. Ya karbi makudan kudaden talakawan kasar nan daga hannun gwamnati domin aikin gyaran titin, amma ya yi mirsisi bai yi aikin kwangilar da aka ba shi ba.

Kamfanin Lingo na Ukachikwu bai taba yin aikin titin jirgin kasa ko da na daura kwangiri daya tal ba, Amma aka dauki aikin daura kwangirin jirgin kasa har na tsawon kilomita 640 daga Kuru a Jihar Filato zuwa Maiduguri, akan kudi naira bilyan 23.7 aka damka masa.

Ya karbi har naira bilyan 9.4 ya kacalcala wani aiki kamar shacin zanen zamiyar-zakara. Kuma har ya sake neman a kara masa naira bilyan 9.2.

Ya nemi karin kudin tare da rubuta bayan karairayin ayyukan da ya ce ya yi mai yawa. Amma jami’an kula suka gano duk karya ya rubuta, gidoga ce kawai ya tsara.

Gidogar Da Gogarma Ukachukwu Ya Shirya Wa Gwamnari:

A taron da ‘yan kwangila su Ukachukwu suka yi da jami’an gwamnati a ranar 19 Ga Maris, ya yi ikirarin cewa shi ya kammala kusan kashi 60 zuwa 70 na aikin da aka ba shi.

Kuma ya ce har ma jirgin kasa ya fara bi ta wani bangaren layin dogon da kamfanin sa ya daura, ya na daukar daukar mutane daga Kuru zuwa Gombe.

Sai dai kuma rahoton da wakilin mu ya tattaro bayan ya je har wurin, da takardun da wannan jarida ta samu, sun tabbatar da cewa almuri Ukachukwu karya ya ke yi.

Cikin Agusta 2011, Lingo ya karbi naira bilyan 3.5 daga Hukumar Jiragen Kasa. Kuma cikin 2012 an sake ba shi naira bilyan 2.5 daga Asusun SURE-P.

Amma in banda wasu kayan aiki da kamfanin Lingo ya saying ya jibge, har zuwa 2012 din bai yi aikin komai ba.

Wasu jami’an da PREMIUM TIMES ta samu sun shaida mata cewa kamfanin Lingo ya kasa yin komai domin kwata-kwata bai sani ba, kuma bai taba yin aikin titin jiragen kasa ba.

A karshe dai sai da ta kai kamfanin Lingo ya rakito wani kamfanin China matsayin sojan-haya, domin ci gaba da yi masa aikin titin jirgin kasa din.

Kamfanin mai suna CREC5 Co. LImited, ya kai kayan aikin sa cikin 2014.

Ya zuwa 2025 har farkon mulkin Buhari, an biya Lingo tsabar kudi naira bilyan 9.4, kamar yadda takardun biyan kudade da Ukachukwu ya sa hannu a madadin Lingo, a ranar 4 Ga Mayu, 2020 ta tabbatar.

Lingo: Titin Jirgin Kasa Ko Dai Burtalin Shanu?

Ba za a ce kamfanin China da Lingo ya ce dauko haya bai yi aikin komai ba. Ya gi aiki, amma sai dai a kira aikin da ya yi da aika-aika.
PREMIUM TIMES ta ga yadda yadda ya gina titin kwangirin jirgin kasa, na tsaron kilomita 100. Ba tsaye shantal ya shimfida kwaltar ba. Tsilla-tsilla ya yi aikin, kuma marar inganci, ta yadda Lingo ya gina titin jirgin da ko mai keken shanu zai ji tsoron bi a kai. Amma har ya ke neman karin naira bilyan 9 2.

Dukkan zirga-zirgar da PREMIUM TIMES ta yi domin duba-garin titin jirgin, tare da kwararren fannin aikin titin jiragen kasa ta yi.

PREMIUM TIMES ta gano cewa ba a rabu lafiya taakanin ‘yan Chana da Lingo ya dauko haya ba. Domin sun kwashe ya na su ya sa su cikin 2015, sannan suka rubuta wa Ma’aikatar Sufuri wasika a cikin 2017, cewa su na bin kamfanin Lingo bashin naira bilyan 1,551, 898.624. Don haka ma’aikatar ta yi mata zamiyar kudin daga cikin kudin da Lingo ke bin gwamnati ciko.

Har yau dai ba a maida masa amsa ba.

PREMIUM TIMES ta nemi jin wasu bangarorin da ke tankiya, amma ba su bada amsa ba.

Shi kuwa Ukachukwu da aka tambaye shi, sai ya ce ai ba abin kunya ba ne don kamfanin China na bin sa bashin naira bilyan 1.5.

“Ko akwai wanda zai iya yin aikin naira bilyan 23 ba tare da an bi shi bashi ba?

Tags: AbujaBincikeBuhariGoodluck JonathanHausaJonathankwakwafLabaraiLingoNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

CBN ya datakar da shigo da masara daga waje

Next Post

Kungiya ta nemi a bincike zargin Dallara wa Akpabio mari da tsohuwar Darekta ta yi saboda ya nemi cin zarafin ta

Next Post
Yadda na sharara wa minista Akpabio mari da ya nemi afka min – Tsohuwar shugabar NDDC

Kungiya ta nemi a bincike zargin Dallara wa Akpabio mari da tsohuwar Darekta ta yi saboda ya nemi cin zarafin ta

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • TSADAR ABINCI A CIKIN ƘUNCIN RAYUWA: Farashin kayan abinci ya ƙaru da kashe 18.8%
  • RANAR IYALAI TA DUNIYA: Ma’aikatar Jinƙai za ta agaza wa iyalai mabuƙata 30
  • Zan yi wa matsalar tsaro kifa ɗaya kwala ne idan aka zaɓe ni shugaban kasa – Amaechi
  • Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra
  • Tukunyar iskar gas ce ta fashe a kasuwar sabon gari dake Kano ba tashin bomb bane – Kwamishinan Dikko

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.