Dan takaran jam’iyyar PDP Abba Yusuf ya kada gwamnan jihar Kano Abdullahi Ganduje na jam’iyyar APC a rumfunar zabe dake makarantar firamaren dake Magwan.
Rumfunar zabe uku ne a wannan makaranta masu lambobi kamar haka 056, 057 da 058.
Bisa ga sakamakon Yusuf ya samu kuri’u 76 sannan Ganduje ya sami kuri’u 73 a rumfar zabe 056
A rumfar zabe 057 Yusuf ya samu kuri’u 63 sannan Ganduje ya sami kuri’u 48.
A rumfar zabe 058 Yusuf ya samu kuri’u 76 sannan Ganduje ya sami kuri’u 71
Jumlar kuri’un da Yusuf ya samu ya kai 210, Ganduje ya sami kuri’u 197.
Discussion about this post