• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    RUƊANI A APC: Gwamnan Neja, Bello ya ɗare kujerar Buni, Buhari ya bada umarnin Buni ya sauka daga shugabancin jam’iyyar

    IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    Barayi sun lalata tiransifoma 20 cikin makonni uku – Kamfanin Raba Wutar Lantarki

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    SADAKA GUZURIN KIYAMA: Tsohon gwamnan da ya taya akanta jidar naira biliyan 84, ya yi wa malamai da ‘yan APC watandar shanu 370, ragunan layya 3,500 a Zamfara

    ZAƁEN GWAMNAN ANAMBRA: INEC za ta raba kayan aiki marasa hatsari daga Owerri

    ZAƁEN GWAMNAN OSUN: Matsalar tsaro da guguwar sayen ƙuri’u ne abin da ya fi damun mu -INEC

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    Ƴan sanda sun ceto ƙananan yara 50 da aka kulle cikin kurkukun wani coci a ƙarƙashin ƙasa, a Ondo

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    ‘Na sadaukar da rayuwa ta ga Najeriya’ – Inji sojan da mahara su ka kashe a harin Shiroro

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su kai wa sojoji da mobal farmaki

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RAHOTO: Yadda Ambaliya ta gigita Najeriya

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
September 18, 2018
in Rahotanni
0
RAHOTO: Yadda Ambaliya ta gigita Najeriya

Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa (NEMA), ta bayyana cewa sama da rayuka 100 ne suka salwanta sakamakon ruwan sama mai karfin gaske da aka rika shekawa wanda ya yi sanadiyyar cika da tumbatsar Kogunan Neja da Benuwai.

Cika da tumbatsar da wannan koguna suka yi ne ya sa suka rika yin ambaliya su na cin rayuka da kananan kauyukan mazauna gefen tekunan guda biyu, tara da yin asarar dukiyoyi masu bimbin yawa.

Ganin Haka ne NEMA ta kafa dokar-ta-bacin yaki da ambaliya a jihohin Kogi, Neja, Anambra da kuma Benuwai da Delta.

Hukumar ta bayyana cewa a zaman yanzu kuma jami’an ta na sa-ido sosai domin kauce wa aukuwar irin haka ko kuma rage barnar ambaliyar da daukar matakan gaggawa a jihohin Taraba, Adamawa, Kebbi, Edo, Rivers, Benuwai, Bayelsa da Kwara.

Kakakin NEMA Sani Datti ne ya shaida wa PREMIUM TIMES cewa ambaliya ta ci rayuka sama da 100, ya na mai karawa da cewa jihohi hudu na cikin mummunan hali da yanayi.

A duk shekara daruruwan jama’a na mutuwa a Najeriya sanadiyyyar ambaliya, tare da asarar dubban gidaje da bimbin dukiya.

A wannan shekara babu takamaimen adadin mutane da suka mutu sanadiyya ambaliya, amma dai Gidan Radiyon BBC ya ruwaito cewa mutane 40 sun mutu a jihar Neja kadai.

Kafin nan kuma Gwamnatin Jihar Kano ta tabbatar da rasuwar mutane 31 a jihar tare da asarar gidaje sama da 10,00 a cikin kananan hukumomi 15 daga kananan hukumomi 44 da ke jihar.

A jihar Katsina an yi asarar sama da mutane 50 bayan da Kogin Jibiya ya yi ambaliya cikin garin sakamakon wani ruwa kamar da bakin kwarya da aka rika shekawa da dare a farkon watan Agusta.

A lokacin da Gwamnan Jihar Katsiana Aminu Masari ya kai ziyara garin Jibiya, kwana daya bayan ambaliya, ya bayyana alhinin sa da cewa:

“Ni dai da ido na ban taba ganin irin wannan mummunan bala’i ba.” Inji Masari a cikin jimami.

“Tsawon tashin ruwan sama da ya yi toroko, ya kai kafa goma. Sai dai mu ce wannan annoba ce daga Allah kawai, domin duk mun gina magudanan ruwa da kai kwararar da ruwa a cikin Kogin Jibiya.

“Amma ruwan da ke malalawa cikin kogin ne ya rika dawowa da baya zuwa cikin gari.

“Na ga matashi ango sabon aure, kwana uku da daura aure, ya na ta fagamniyar neman amaryar sa. Abin ban-tausayi.

Tuni dai Masari ya ce an maida wadanda suka rasa matsugunan su zuwa firamare ta garin, kuma NEMA ta kai agajin gaggawa na kayan abinci da sauransu, har cikin mota 13.

Ya kuma yi kira ga Ma’aikatar Muhalli da a karkatar da ruwan, ta yadda zai daina kwarara a cikin kogin.

Babban Sakataren Hukumar Agajin Gaggawa ta jihar Kano, Ali Bashir, ya kiyasta barnar da mabaliya ta yi a jihar Kano cewa ta kai naira bilyan biyar.

A ranar Juma’a da ta gabata kuma, ofishin NEMA na Arewa-maso-yamma, ya bayyana cewa a jihohin Katsiana da Kaduna ambaliya ta ci rayuka 100.

Kodinatan NEMA na wannan shiyya, Isa Chonoko ne ya bada wannan adadin a wata hira da ya yi da Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya, NAN.

Ya ce mutane 51 suka mutu a jihar Katsina, 30 suka bace har yau babu labari a Jibiya, duk a jihar Katsina.

Shugaban Hukumar NEMA Sani Datti dai ya ce tuni Gwamnatin Tarayya ta baiwa hukumar ta sa naira bilyan 3 domi a shawo kan barnar ambaliya a fadin kasar nan.

Ko a jiya Litinin sai da Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello ya kai ziyara ga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari, inda ya bayyana masa irinn ta’adin da ambaliya ta yi a jihar sa.

GARGADIN NEMA KAN AMBALIYA

Makonni biyu da suka gabata ne dai Hukumar Agajin Gaggawa ta Kasa NEMA, ta gargadi jihohi da kananan hukumomi da su gaggauta yin kwakwaran shiri domin kauce wa ambaliya a yankunan su.

Jagoran da Gwamnatin Tarayya ta nada ya shugabanci kwamitin wayar da kai ga jama’a ne ya bayyana haka a wani taro da aka gudanar a Fatakwal.

Umar Mohammed ya ce makasudin wannan taro shi ne a tsara wa masu ruwa da tsarin da suka halarci taron shirin gaggawa da ya dace kuma ya wajaba a dauka idan har akwai alamun barkewar ambaliya a yankunan su.

Ya roki sauran jama’a su shiga cikin wannan gagarimin aikin wayar da kai da kuma daukar matakan kauce wa barkewar ambaliya.

“Wajibin gwamnatocin jihohi ne su tanadi wuraren fakewa da kuma matsugunai ga wadanda ambaliya ta yi wa barna, domin ita dai ambaliya abu ne da ba mu iya tsayar da ita. Amma fa a mu na iya rage ta, ta hanyar daina toshe magudanun ruwa da manyan hanyoyin da ruwa ke bi ya na wucewa, kwalbatoci da kuma daina yin gine-gine a kan hanyar da ruwa ke wucewa.”

“Jihohi da kananan hukumomi su rika bai wa jami’an NEMA hadin kai ta hanyar gaggauta amsa kiran su idan batu na daukin gaggawa ya taso.”

“A shirye mu ke mu gaggauta zuwa cikin hanzari a duk lokacin da kowace jiha ta kira mu, don haka mu na yin kira ga jihohi da su tanadi wuraren fakewa ga jama’a idan hakan ta taso a cikin gaggawa.

FARGABAR KWARAROWAR RUWA DAGA KAMARU

Cikin makon da ya gabata, al’ummar da ke zaune a gefen Kogin Benuwai sun shiga cikin halin fargaba, bayan da aka rika yada labarin cewa Madatsar Ruwa ta Lagbo ce kasar Kamaru ta balle, shi ya sa ambaiya ta mamaye wasu yankunan.

An ci gaba da yada cewa kowa ya tsere daga yankin, domin Kamaru za ta sake balo ruwan ya kwararo cikin Najeriya.

To sai dai kuma Shugaban Riko na Hukumar Kula da Sauyin Yanayin Damina, NIHSA, Ahmed Mabudi, ya bayyana cewa ji-ta-ji-ta ce kawai da wasu ke yadawa wai yawan ambaliyar da ake samu a Najeriya, ya na faruwa ne sakamakon balle dam din Lagbo da kasar Kamaru ta yi.

Kamfanin Dillancin Labarai, NAN ya ruwaito ji-ta-ji-tar da fargaban da ake yadawa cewa mutanen da ke zaune a gefen Kogin Neja da na Benue su tashi kowa ya tsere, domin Kamaru ta saki ruwan Lagbo Dam da ke kwarara a cikin Najeriya.

Amma Mabudi ya ce wannan gana karya ce kawai ba gaskiya ba ce. Kuma mutane su guji tada hankalin jama’a.

“Mun yi magana da babban jami’an da ke kula da Madatasr Ruwa ta Lagbo, mai suna Abdullahi da ke cikin Kudancin Kamaru. Kuma dama a kullum mu na tuntubar sa.

“Kuma dama akwai rubutacciyar yarjejeniya tsakanin Najeriya da Kamaru cewa ta ba Majeriya isasshen lokacin da za ta yi shiri tare yin kaye-kaye da daukar matakai a duk lokacin da za ta saki ruwan na Madatsar Lagbo.”

Gombe Flood
Gombe Flood

“A ranar Talata mun yi magana da Abdullahi, kuma ya shaida mana cewa a yanzu ruwan ya kai ma’aunin 12.1m, kuma sai ya kai 12.6 sannan za ta balle shi domin ya kwarare.

‘Tabbas mun san ruwa ya karu a Kogin Adamawa, Taraba da Benuwai. Amma da mu ka tuntubi Abdullahi ko sun saki ruwa, sai abin ya ba shi mamaki. Ya ce yawan da ruwan ya yi sai dai ko sakamakon irin karfin da ruwan saman da ake yawan yi ne yanzu ya yi sosai.

NAN ta ruaito kuma a ranar Asabar cewa karfin yawan ruwan Lokoja ya haura 11.m.

Idan za a iya tunawa, a duk shekara Kamaru na balle ruwan ‘Lagbo Dam’, inda ruwan kan kwararo cikin manyan koramu da kogunan Najeriya, musamman a Adamawa, Taraba da Benuwai.

Kamaru kan yi haka ne sanoda idan madatsar ruwar ta ta cika, to zai yi ambalia a cikin kasar.

Tags: AbujaFloodHausaKogiLabaraiNajeriyaNEMARafi
Previous Post

An ba da belin malamin jami’ar da ke kwana da maza a kafin su ci jarabawar sa

Next Post

2019: An hana alkalan Najeriya yanke wa ‘yan siyasa hukuncin ‘rataye shari’a’

Next Post
court

2019: An hana alkalan Najeriya yanke wa ‘yan siyasa hukuncin ‘rataye shari’a’

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • IHU BAYAN HARIN SHIRORO: Gwamnatin Neja ta dakatar da haƙar ma’adinai a Shiroro, Munya da Rafi
  • 2023: Ka zaɓi El-Rufai mataimaki, ‘ka yi nasara a zaɓe kamar yankan wuka’ – Kira ga Tinubu
  • RIKICIN PDP: Kwamitin Amintattun PDP ya tura wa Wike tawagar lallashi
  • KADUNA 2023: Uba Sani ya zaɓi Hadiza Balarabe mataimakiyar sa
  • ‘Yan bindiga sun kashe Sojoji 30, ‘yan sanda 10 da farin hula 12 a makon jiya

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.