• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Janar Diya, tsohon Mataimakin Janar Abacha ya rasu

    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

RAHOTO NA MUSAMMAN: Asibitocin da ake haska cocila a dakunan haihuwa don taya mata masu nakuda sauka

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 15, 2017
in Kiwon Lafiya
0
RAHOTO NA MUSAMMAN: Asibitocin da ake haska cocila a dakunan haihuwa don taya mata masu nakuda sauka

Matsalolin rashin jami’an kiwon lafiya da sauran matsalolin da suka hada da: rashin kayan aiki da tsaftatattun dakuna bugu da kari da matsalar wutar lantarki, sun hadu sun zama alakakai da cikas wajen samar da ingantaccen kulawa da marasa lafiya a kananan asibitoci musamman a cikin karkara a Najeriya. Wani kwakkwaran bincike da PREMIUM TIMES ta yi ne ya tabbatar da haka.

Gwamnati mai mulki a karkashin jam’iyyar APC, ta wanzar ko a ce ta kaddamar da shirin ta na inganta kiwon lafiya a matakin farko, PHC a fadin kasar nan, domin kamar yadda ta ce: “a samar wa talakawan kasar nan saukin kulawa da kiwon lafiyar su.”

An yi wannan tsarin ne tun da farko, da nufin giggina sabbin kananan asibitocin kula da marasa lafiya a matakin farko, amma a cikin shekarar da ta gabata, sai hakan bai yiwu ba, maimakon giggina sabbi da aka yi alkawari, sai aka ce za a gyara guda 10,000 (dubu goma) da ake da su.

Wannan shiri dai an sa masa suna Shirin Fardado da Kiwon Lafiya a Matakin Farko, a karkashin hukumar kula da lafiya a matakin farko, wato, NPHCDA, wadda ke a karkashin Ma’aikatar Kula da Lafiya ya Kasa.

Shugaba Muhammdu Buhari ne da kan sa ya kaddamar da wannan shiri a ranar 10 Ga Janairu, a lokacin da ya shirin na gyara da ingata kananan asibitocin a Kuchigoro, wani kauye a gefen Abuja. An dai inganta wannan cibiya da jami’an kiwon lafiya, an damfara mata kayan aiki domin kula da dimbin marasa lafiyar da ke zuwa wurin. Sai dai abin takaici, sauran cibiyoyin kula da lafiya da ke sauran wurare a fadin kasar nan, ba kamar yadda ta Kuchigoro su ke ba.

Yayin da PREMIUM TIMES ta kai ziyara a cibiyar da Asata a cikin yankin al’ummar Ogui a jihar Enugu, cibiyar kula da Lafiyar a lalace ta ke, kamar yadda sauran akasarin na sauran jihohi su ka a lalace. Babbar matsalar ma ita ce yadda ake jekala-jekalar karba da kula da marasa lafiya a cibiyoyar.

“Mu fa nan idan za mu karbi mata masu haihuwa, to tunda ba mu da wutar lantarki sai dai mu yi amfani da cocila mu haska mu taya mai nakuda haihuwa.” Haka jami’in kula da lafiya ya shaida wa wakilinmu a Asata, amma kuma ya ce kada a bayyana sunan sa, don kada cibi-ya-zama-kari.

Asibiti 1

“Ga shi dai wannan cibiyar kula da marasa lafiya karama ce kwarai, amma jama’a da dama sun a zuwa a duba lafiyar su a kowacwe rana. Ka san mutane fa yanzu ba kudi. To jama’a marasa lafiya na cikin gagari sosai. Mu kan mu jami’an kula da lafiya, wasu lokuta wasu ba su da kudin da za su hau mota zuwa nan wurin aiki. Sannan kuma babu wadatattun ma’aikata a cibiyar nan.”

Ya kamata a ce mu na da masu shara da goge-goge, masu gadi da dare, amma duk babu ko daya. Ga shi ka dai gani wannan ginin ya yi kankanta, tagogi da gidan sauro duk sun yage.”

“Mu fa nan mun kai sama da shekara daya mu na fama da matsalar wutar lantarki. Ko sau da yaba a kyallo wuta ba a cikin shekara daya. Sai dai kawai mu rika yin amfani da cocila ko kuma fitilar jikin wayar selula. Akwai janareto, amma ya dade da lalacewa, an ki a gyara shi.”

A cibiyar kula da lafiya ta Kuduru da ke Bwari kuwa, PREMIUM TIMES ta gano cewa rabon su da wutar lantarki bana shekara hudu kenan, tun ma da aka gina cibiyar kenan. Domin an bayyana wa wakilinmu cewa an gina cibiyar cikin watan Mayu, 2011, amma sai cikin 2013 ta fara aiki.

‘‘Babun fa ta yi mana yawa, ba wutar lantarki kuma babu ruwan famfo. Kullum sai mun kira dan-garuwa mun sayi ruwa a wannan asibitin.”

Da aka tambaye su yadda suke aiki tunda babu wutar lanyarki, wani jami’in ya ce idan muka fito 8 na safe, mu na tashi karfe 4 ko 5 na yamma, idan kuma akwai mai nakudar da za ta haihu, kuma ga duhu, sai mu lalubo fitilar da ake cajawa domin ita kadai ce mafita tunda ko janareta ba mu da shi.”

A cibiyar kula da lafiya ta Dutsen Alhaji kuwa, da ke Dutse Makaranta, cikin karamar hukumar Bwari da ke Babban Birnin Tarayya, Abuja, abin ba dadin ji, kuma babu kyawon gani. A can dai babu matsalar wutar lantarki, amma kazanta ta yi yawa, ginin asibitin ya lalace, kuma da wuyar gaske wanda hanya ta bi da shi zai wuce ya yarda cewa a wurin har jarirai ake haihuwa.

PHC-Asata-Enugu-state

“Kamar dai yadda ake gani, ginin nan dai ya tsufa, bai kamata a ce asibitin kula da lafiya ba ne wannan. Muna samun dimbin marasa lafiya a kokwace rana.” Haka wata jami’a ta shaida wa PREMIUM TIMES.

Shi ma na Idu Karmo da ke karkashin Babban Birnin Tarayya, Abuja, hakan ya ke, ba su ma san da hasken wutar lantarki ba a mafi lokuta, sai dai su ji labari.

Amma wata majiya ta bayyana wa PREMIUM TIMES cewa su da kan su sun yi karo-karo, su ka hada kudi suka samar da lantarki mai amfani da hasken rana, wato sola.

“Idan babu wuta, tunda ba mu da janareta, sai mu yi amfani da hasken sola. Mun daina zaunawa mu na jiran sai gwamnati ta waiwayo mu.” Haka wani ma’aikacin cibiyar ya bayyana.

Jmama’a da dama za su jira su ga abin da kasafin kudi na 2017 zai tanadar wa harkar kiwon lafiya a matakin farko, domin gwamnatin tarayya ta mika har sama da naira bilyan 19 domin kashewa a fannin kiwon lafiya a matakin farko.

Tags: AsibitiEnuguHaihuwaHausaJaririLabaraiNajeriyaNewsNPHCDA
Previous Post

LABARINA: Sai da nayi kwanaki 30 a dakin wani Boka ya na shiryani kafin Boko Haram suka tura ni aikin Kunar bakin wake

Next Post

Wani magidanci ya lakadawa mahaifin matarsa dukan tsiya, ya sari mahaifiyarta da adda a Kano

Next Post
Man fighting Woman

Wani magidanci ya lakadawa mahaifin matarsa dukan tsiya, ya sari mahaifiyarta da adda a Kano

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Jami’yyu 8 sun mika wuya, sun yi mubaya’a ga Uba Sani, zaɓaɓɓen gwamnan Kaduna
  • PDP TA DAGULE: Yadda shugabannin mazaɓar ƙauye suka dakatar da shugaban PDP sukutum, Iyorchia Ayu daga jam’iyya
  • FAƊAN DATTAWA: Afenefere sun dirar wa Iwuanyanwu, saboda cewa da ya yi ‘Yarabawa tarkacen ‘yan siyasa’
  • TARIN FUKA: Mutum 219 sun kamu da cutar a jihar Filato – Kwamishina Ndam
  • ” Ku yi hakuri ku yafe mana azabar da muka rika gasa muku” – Rokon Tubabbun ƴan bindiga, Ƴan daba, ƴan ta’adda 542 ga ‘Yan Najeriya

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.