• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Kashim Shettima of Borno

    SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    ZAƁEN KANO: Ganduje, Gawuna Garo da APC sun ƙi amincewa da sakamakon zaɓe, sun yi zanga-zanga a Kano

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Ba ayi zabe a Katsina ba, coge aka yi kuma za mu garzaya Kotu – Lado-Danmarke

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Hyacinth Alia na APC ya lashe zaben gwamnan jihar Benuwai

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    Umar Bago na APC ya lashe zaben gwamnan Neja

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    KURUNKUS: Abba Gida-Gida ya doke ɗan takaran Uban Abba, Gawuna na APC da kuri’u sama da miliyan ɗaya a Zaɓen gwamnan Kano

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    ZAƁEN GWAMNAN JIGAWA: Namadin APC ya natsar da Lamidon PDP a Jigawa, ya lallasa shi da kuri’u 618,449

    Thugs-attack-collation

    ZAƁEN GWAMNONI YA ƊAU ZAFI: An kashe shugaban PDP bayan an lakaɗa masa dukan tsiya a rumfar zaɓen sa

    2023: Ya mutan Adamawa, ga Tinubu ga Binani na kawo muku su – Shelar Buhari a Yola

    ADAMAWA TA KWASHI ‘YAN KALLO: Binani ta kamo hanyar tururmusa ƙarti 14 a kokawar ƙwace kujerar gwamna

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

ZANCE NA GASKIYA: Cutar Sankarau, Daga Bello Muhammad

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
April 15, 2017
in Rahotanni
0
ZANCE NA GASKIYA: Cutar Sankarau, Daga Bello Muhammad

Tun muna yara ‘yan kanana mun san ana cutar sankarau. A wancan lokacin mun san ita wannan cuta ta sankarau, ba a lokacin damina ko sanyi ake samunta ba, tana zuwa ne a lokacin da ake tsananin zafi.

Haka kuma mun sani a bisa al’ada har zuwa yau yara kanana a wannan nahiya tamu ba a yi musu kaciya sai a lokacin sanyi. Malaman kimiyya na gargarjiya, wato wanzamai, su sun haqqaqe kaciya ta fi saurin warkewa idan an yi ta a lokacin sanyi.

Har wala yau, cutar kurkunu, wanda na daina jin labarinta kwata-kwata tafi yaduwa da yawa a lokacin damina. Sauro ma yafi kara-kaina a lokacin zafi da damina, cutar da yake yaxawa ta maleriya ta fi kamari a zafi da damina.
Duk wadannan batutuwa ilmi ne,kuma tabbatacce, babu wanda yake ja da wannan batu a tsawon lokaci. Ilmi ne wanda kunne ya girmi kaka.

Masu bin kafafen labarai sun ji cewa zuwa jiya Litinin ministan harkokin lafiya na kasa Farfesa Onyebuchi Ezekeil, ya bada bayani cewa an samu vullar cutar sankarau a jihohi 19 na Najeriya, a sakamakon vullar cutar har an rasa rayuka sama da 400, sannan ga mutum dubu hudu suna cikin halin damuwa mai ban tsoro a duk fadin kasar dangane da wannan cuta ta sankarau. Ya fadi wannan bayani ne a Gusau, jihar Zamfara inda akalla yara 230 suka rasa rayukansu sakamakon wannan musiba.

A yau kuma a jihar Kaduna, ministan ya yi bayanin cewa gwamnati ba ta da wani shiri akan wannan sabuwar Sanqarau TYPE C, ita shirin da take da shi shi ne akan abin da aka saba gani na cutar da ake yi wa laqabi da Sanqarau TYPE A.

Abin da ya fi daukar hankali tun bayan bullar wannan annoba da suka saba ji da gani shi ne sabuwar fassarar abin da ya jawo cutar.Tun fil azal, masana sun nuna zafi da cunkoso da rashin iska sune suke qarawa wannan zazzabi kwarin gwiwa idan kwayar sa ta bakateriya ta fara yaduwa. Da wahala kuma a danginku a ce an rasa wanda wannan cuta ta tava kashewa a shekaru 100 da suka gabata tun lokacin da aka fara jin duriyarta.

Ma’aikatar lafiya ta qasa da haxin gwiwar takwarorinta na jihohi sukan yi tanadi akanta idan zafi ya fara nuna alamun shiga.Musamman kuma a bana, masana sun bada gargadi cewa za a samu sanqarau mai muni kuma TYPE C, don haka a yi maza-maza a xauki matakan rigakafi.

Amma kuma kwatsam sai ga gwamnan jihar Zamfara yana shaida wa duniya cewa wannan cuta ta sankarau abin da ya kawo ta ba abin da mutane suka saba ji bane ko wanda suka sani na asali, wannan karon sabon Allah ne da ya yi yawa, musamman kuma zinace-zinace shi ne dalilin da ya sanya Allah ya kawo cutar da tafi kowa qarfi ta faskari duk wani magani ta ke kashe mutane cikin qiftawa da bisimilla.

A fahimtar Alhaji Abdul Aziz Yari, wanda kuma shi ne shugaban kungiyar gwamnoni ta qasa wato Nigerian Governors Forum mutane su koma ga Allah su gyara tsakaninsu da shi, sai a warware daga wannan tashin hankali da musiba.

Ba shakka Allah SWT yana jarrabtar bayinsa da musibu iri-iri domin su hankalta sannan kuma su koma gare shi.

Amma irina za su gamsu da fahimtar Abdulaziz Yari ne kawai idan da gwamnatinsa ta jihar Zamfara ta yi tanadi bisa shawarwarin masana domin dakile wannan musibar da an gaya musu tana zuwa.Sun yi bakin kokarinsu, sai ta gallabesu, sai mu ce eh yana da hujja. Amma ya zauna yana ta yawo, yana sharholiyarsa, bai zama a Gusau, bai zama a Talatar Mafara, cuta ta vulla, kawai sai a ce Allah ne? Allah ai baa bin wasa bane! Ai ita musibar da Allah ya ke aikowa tana zuwa ne ga muatne ba shiri wato bagatatan. Amma Sankarau ai an san shi da gidansu, da unguwarsa da iyayensa, kuma an saba da shi, har na bana wannan sabon akwai labarin zai zo.

Zan kuma iya yarda da matsayin AbdulAziz Yari da a ce wadanda cutar ta ke kashewa ba yara bane. Akasarin mutanen jihar Zamfara 230 da suka rasa rayukansu a wannan annoba, ‘yan yara ne qanana da suke qasa da shekara goma. Masu wannan shekaru a shari’ar Musulunci basa xaukar laifi kama Allah ba zai kama su ba, suna can makarantar Annabi Ibrahim AS. Idan muka yarda da matsayin gwamna Yari, mun gamsu kenan Allah (SWT) mai sabawa ne ciki maganganunsa kuma yana hukunta wanda laifi bai shafe shi ba. Ba kuwa haka bane.

A hankalce kuma in aka dogara ga fahimtar AbdulAziz Yari, duk wani magani da za a nema daga WHO ko UNICEF ko qasashen Turai da Larabawa da Asiya bai dace ba, tunda cutar ta fi qarfin tunanin xan adam, zura ido za a yi a ci gaba da addu’a kuma ana yakar alfashar zina, sai Allah ya kawo sauqi. Wannan kuwa mustahilli ne.

A zance na gaskiya abubuwa biyu ne ko uku za a yi domin shawo kan wannan matsala a yau da guje mata a gobe. Na farko mu daga hannu mu roki Allah mu nemi taimakonsa domin ya kawo mana sauqi da rangwame a cikin irin wannan halin da muka shiga na wannan annoba. Na biyu kuma mu fita neman magani a ko ina yake a duniya domin tseratar da rayuwar al’ummarmu, yana daga cikin alqawura da rantsuwa da shugabanni suke karva idan sun hau mulki na tsare dukiya da rai da lafiya.Wajibi ne gwamnoni da shugaban qasa da duk masu alhaki a cikin wannan sha’ani su bi duk wata hanya da duk wata dabara domin a kau da ita. Rai fa na mutum xaya ba abin wasa ba ne. Na karshe kuma shi ne , duk abin da yake rataye a wuyan gwamnati, kuma ta san alhakinta ne, ya zama tilas ta riqa daukar mataki a kan lokaci tun kafin ya zo ya gagara warwarewa. Sankarau din nan an san shi kuma ana da labarin cewa yana nan tafe da sabon salo mai muni, ba daidai bane a yi sakaci, sai ya zo kuma a dorawa Allah mahalicci laifi, har ma a yi masa karya.

Irin wannan fahimta da Yari yake son mutane su hau kanta su zauna, ba zata taimaka mana ba a samu shawo kan wannan mas’ala ta didindin. Ai wasu kasashe da yawa a duniyarmu ta yau inda suke da zafi sun yi bankwana da cutar Sankarau, kai idan muka yi la’akari da tarihin Sanjarau a Najeriya, za mu ga cewa akasarin jihohin da abin ya fi shafa suna yankin Arewa, ko a wannan zafin jihohin kudu hudu ne abin ya shafa, sauran 15 a Arewa ne. Ka ga za a iya maganinta in an ga dama.

Za a iya samun Bello Muhammad Sharada a:bellosharada@gmail.com

Tags: HausaKanoLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMESSankarau
Previous Post

Dr Bilal Philips ya ziyarci jihar Bauchi

Next Post

Me Ya Dabaibaye EFCC? Daga Ashafa Murnai

Next Post
Me Ya Dabaibaye EFCC?  Daga Ashafa Murnai

Me Ya Dabaibaye EFCC? Daga Ashafa Murnai

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ‘Yan sanda sun ce gidan da mafusata su ka kai wa hari a Bauchi ba na Shugaban INEC ba ne
  • SHARI’AR ZARGIN SHETTIMA YA FITO TAKARA WURI BIYU: Kotu ta kori ƙarar da PDP ta nemi a soke takarar Tinubu da Shettima
  • SABON RIKICIN PDP: ‘Ko dai ka janye dakatarwar da ka yi min, ko na fice na bar maka jam’iyyar’ -Gargaɗin Shema ga Ayu
  • TAYA MURNA: Manyan Malaman Kaduna sun yi buɗe baki da sabonn gwamnan Kaduna, Uba Sani
  • Kotun Ƙoli ta ƙaryata rahoton Cif Jojin Najeriya ya yi ganawar sirri da Tinubu a Landan

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.