Bayan saka dokar hana walwala, gwamnatin Kaduna ta hana taron kowani irin biki na holewa a unguwannin Nasarawa da Tirkaniya
Gwamnan nasir El-Rufa’I ya yaba da kokarin da sojoji da ‘yan sanda suka yi wajen dakile hatsaniyar kafin ya game ...
Gwamnan nasir El-Rufa’I ya yaba da kokarin da sojoji da ‘yan sanda suka yi wajen dakile hatsaniyar kafin ya game ...
Tsohon gwamnan Zamfara AbdulAziz Yari ya yi wa talakawa, miskinai da fakiran jihar Zamfara, ambaliyar abincin buda-baki da Sahur.
Ya ce zaratan mayaƙan sun kafsa da runduna Gwamna Bala, kuma gwamnan ya gane cewa sun fi ƙarfin sa, sun ...
Ya ce yana aikin taimakawa mutane ne saboda gwamnatin ta Jigawa ta gaza kawowa mutanen dauki na gaggawa lokacin da ...
Shugaban ƙungiyar kuma tsohon shugaban rusasshiyar jam''iyyar CPC na Jihar Neja, ya jinjina wa Buhari.
Daga nan sai ya ce akwai buƙatar a zuba jari sosai a cikin jama'a domin a ci moriyar yawan, don ...
Zuwa yanzu Boko Haram na farautar ISWAP cikin dare ne su kuma ISWAP su kai harin ramakon gayya da rana.
Cikin makon jiya ne dai ASUU ta ƙara maƙonni 8 kafin ta sake waiwayen Gwamnatin Tarayya, ta ce 'gwamnatin maƙaryata' ...
Wannan bayani ya fito daga bakin Kwamishinan Kasa, Raya Karkara, Kula da Masarautu da Harkokin Tsaro, Emmanual Umar.
Hukumar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa (NCDC) ta bayyana adadin mutum 2,989 da ta ce sun kamu da cutar korona a ...