An kashe kwamandojin ISWAP biyu da mutum 32 a arangamar da aka yi tsakanin ISWAP da Boko Haram a jihar Borno
Zuwa yanzu Boko Haram na farautar ISWAP cikin dare ne su kuma ISWAP su kai harin ramakon gayya da rana.
Zuwa yanzu Boko Haram na farautar ISWAP cikin dare ne su kuma ISWAP su kai harin ramakon gayya da rana.
Cikin makon jiya ne dai ASUU ta ƙara maƙonni 8 kafin ta sake waiwayen Gwamnatin Tarayya, ta ce 'gwamnatin maƙaryata' ...
Wannan bayani ya fito daga bakin Kwamishinan Kasa, Raya Karkara, Kula da Masarautu da Harkokin Tsaro, Emmanual Umar.
Hukumar Daƙile Cututtuka Masu Yaɗuwa (NCDC) ta bayyana adadin mutum 2,989 da ta ce sun kamu da cutar korona a ...
Wani ɗan uwan dagacin da mai suna nura, ya tabbatar da kuɓutar basaraken, bayan ya ji ta bakin makusantan Bishir ...
Usman ya ce lokaci ya yi da ƴan Najeriya za su rika haɗa mutane irin haka da hukuma domin a ...
Tun tafiya ba ta yi nisa ba, Charles Soludo na APGA ya bi shi har ƙaramar hukumar haihuwar Uba, ya ...
Jaridar zata buga mukala a jaridu na tuba da neman yafiya daga gwamnan, da kuma alkawarin ba zata sake aikata ...
A sanarwar da ta fito daga fadar gwamnatin Kaduna ranar Litinin ta bayyana cikin kwamishinoni 14, an canja wa kwamishinoni ...
Dan sandan da ya shigar da karar ASP Samuel Sule ya ce rundunar ta kama wadannan mutane a ranar biyar ...