• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Hasalallun Sanatocin APCn da su ka faɗi zaɓen fidda-gwani sun gana da Buhari

    Abubuwan da ya kamata a sani game da tsarin amfani da dabaru biyu wajen yin rajistar masu zabe – Nazarin DUBAWA

    INEC ba za ta rufe rajistar zaɓen 2023 a ƙarshen Yuni ba – Farfesa Yakubu

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Buhari ya rantsar da sabon Cif Joji na riƙo

    Teacher

    Gwamnati ta umarci makarantu su fara amfani da Tsarin Ƙara wa Malamai Shekarun Ritaya

    ‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

    ‘Yan sanda sun damke dan shekara 30 din da ya nemi yi wa dattijiya mai shekaru 75 fyade

    Petrol Tankers

    ƊAN KUKA MAI JA WA UWAR SA JIFA: Ƙungiyar IPMAN ta ce ba za ta iya ci gaba da sayar da fetur a garuruwan yankin Igbo ba

    ZARGIN ƘARFA-ƘARFA A SIYASAR ENUGU: Sanata Ekweremadu ya saka takalmin ficewa daga PDP zuwa APC

    An kama Sanata Ekweremadu da matar sa a Landan, bisa zargin yunƙurin cire ƙodar wani ƙaramin yaro

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    LMC ta ci tarar Kano Pillars, ta kori shugabanta, Jambul bayan ya gobza wa ‘Rafiri’ naushi a haɓa

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    Inganta Rayuwar Matasa Ta Hanyar Wasan Kwallon Kafa Da Gudunmawar Al’Ummah A Jigawa, Ahmed Ilallah

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

BARCELONA: Ba cire Valverde, Wanda ya maye gurbin sa

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 15, 2020
in Wasanni
0
BARCELONA: Ba cire Valverde, Wanda ya maye gurbin sa

Barcelona New Coach

A ranar Talata ne tsohon kociyan Barcelona, Ernesto Valverde da aka sallama jiya Litinin ya yi bankwana da kulob din a cikin fara’a da annashuwa. Ko ba komai dai, ya jefar da kwallon mangwaro, ya huta da kuda.

Mamakin da duniyar kwallo ke yi kuma shi ne yadda Barcelona ta kori Valverde, maimakon ta dauko kwararren kociya, wanda duniya ta sani, kuma ya shahara, sai ta dauko Quique Setien, tsohon kociyan da Real Betis ta kora a kakar wasan La Liga da 2018/2019, bayan da Betis din ta kare kakar a matsayin ta 10.

Duk ba wannan ne abin mamakin ba, Stien dai bai taba cin kofi ko na auna ruwan madarar-sukudaye ba, duk kuwa da cewa ya yi tsawon shekara da shekaru ya na koyarwa a kungiyoyi daban-daban.

Barcelona ta shiga rudu ko rududu cikin makon da ya gabata, inda shugaban ta Josep Maria Bartomeu ya shiga neman sabon kociya, alhali kuma ba a kori ko sallami Valverde ba.

Rahotanni sun tabbatar da cewa sun tuntubi tsohon dan wasan ta, Xabi Harnendez da Ronald Koeman, amma duk sun noke, saboda gudun samun takun-saka da shugabannin kungiyar a karkashin shugabancin Martomeu.

Duk da haka sai da Valverde ya yi tirenin na ‘yan wasan Barcelona a jiya Litinin, duk kuwa da cewa daga rannan ya san da wahalar gaske ya sake horas da kungiyar har abada.

A karshe dai da Xabi da Koeman suka nuna rashin bukata, sai aka rubuta sunayen Quique Sutien, Gabriel Milito da Mauricio Pochettino domin a darje, a zabi daya daga cikin su.

An yi mamakin yadda Barcelona ta yi tunanin daukar Pochittino, tsohon kociyan Tottenham, mutumin da ya ce shi a duniya da ya yi kociyan Barcelona, har gara ya dauki fartanya, ya koma gona ya yi noma.

Setien, wanda shi aka dauka a matsayin sabon kociya, bai taba lashe kofi ko da na gasar wasan lido ba. Kulob din da ya horas a shekarar da ta gabata, na 10 ya zo a gasar La Liga.

QUIQUE SITIEN: Ina Kiwon Shanu Barcelona Ta Dauke Ni Kociyan Ta

A jawabin da ya yi yau Talata wurin karbar ragamar kulob din daga hannun Valverde, sabon kociya Sitien ya ce, “A jiya war-haka ina gona ta wurin kiwon shanu a kauyen mu. Yau kuma ga ni a yau kuma ni ne kociyan ‘yan wasan da suka fi kowane shahara da kwarewa a duniya.

“Ai ana yi min tayi, ko lokacin minti biyar ban bata ba, sai na ce na amince, na karba.”

Shi kan sa Sitien ya yi matukar mamakin yadda Barcelona ta dauke shi koyar da wasa a kungiyar ta, kungiyar da a yanzu haka ita ce ta farko a La Liga.

Valverde Ba Dan-goyo Ba Ne

Ba cire Valverde ne ya fi ba masu kallo da masu sharhin kwallon kafa mamaki ba, maye gurbin sa da Sitien shi ya fi bada mamaki ga kowa, har ma ga ‘yan wasan kungiyar.

An yi tunanin za a cire Valvade tun shekarar 2019, bayan da Liverpool ta yi wa kubob din cin-kaca a gasar Champions League, cin-wulakancin da Barcelona ba ta taba kwasar buhun-kunya kamar sa ba, a tarihin kafuwar kungiyar.

Harkallar Cinikin ’Yan Wasa

Shugabannin Barcelona sun samu kan su cikin kwatagwangwamar cinikin ’yan wasa, yayin da suka bi ta barauniyar hanya suka sayi Neymar lokacin shugabancin Sandro Rossell, wanda Bartomeu ya gada.

Daga baya kotu ta daure Sandro shekaru biyu, bayan samun sa da aka yi da laifin harkalla.

Shi ma Bartomeu sai da aka zarge shi da damfara, amma dai ya yi ta shige-da-fice ya na kokarin kare kan sa.

Da Asara Gara Gidadanci

Sandro da Bartomeu sun hada kai sun sayar da Neymar ga PSG fam milyan 222, wadanda suka kwasa suka sayi Phillppe Coutinho da Ousmane Dembele da kudin. Sannan kuma suka sayi Douglas da Prince Boateng, wadanda ba su tsinana wa kulob din komai ba.

Tun bayan tafiyar Johan Cruyff da Pep Guardiola, Barcelona ta saki kyakkyawan salon ta da duniya ta san ta da shi – wato salon a taka muku leda, a kunyata ku, kuma a jefa kwallo a ragar ku.

Sai kulob din ya fara take-taken neman ‘sa’a-dai-nasara-dai’ a karkashin Tata Martino, Luis Enrique da kuma Valverde wanda aka sallama jiya Litinin.

An san sabon kociya da sha’awar irin salon takun wasan da Cruyff da Guardiola suka koyar. Ya zama wajibi idan ya na so ya tsira da mutuncin sa, to ya ci gaba ko kuma ya dawo da irin na su salon, ko kuma kafar sa ta kai shi inda ya fito, tun lokacin tafiyar sa bai kai ga yi ba.

Babbar akidar da Guardiola ya rike, kuma ta kai shi ga nasara, ita ce La Masia, wato kyankyashewa, raino da kuma yaye kananan yara daga karamin kulob din Barcelona zuwa babban kubob. Sai kuma dauko kananan yara daga wani wuri a raine su a kulob din.

Hana rantsuwa Luis Enrique ya raini Sergi Roberto, shi kuma Valverde ya raini Ansu Fati. Amma kananan yara hatsabibai irin su Carle Alena da Dani Olmo, sun kauce tun da aka bada aron su, ba su sake komawa Barcelona ba.

Tun bayan tafiyar Guardiola sai wannan salo ya shiririce, iyayen yara suka rika korafin cewa ba su sanin halin da tasirin yaran su ke da shi. Wasu yaran kuma maimakon a shigar da su cikin babban kulob, sai aka rika tura su wasu kungiyoyi ana bada aro ko lamunin su.

Yawa-yawan yaran idan sun tafi, kowa sai ya kama gaban sa, ba ya sake komawa ta kan Barcelona.

Saurin Fushi Kan Abu Kadan

An dauki tsohon mai tsaron gidan Barcelona, Victor Valdes domin koyar da karamin kubob din Barcelona wasa, amma kwanan sa 80 kacal aka kore shi, saboda ya yin tankiya da Daraktan Koyar Da Kananan Yara Kwallo, wato Patrick Kluivert, wanda shi ma tsohon dan wasan Barcelona ne.

Ire-iren wadannan misalan su na da yawa. Kusan dalili kenan Carles Puyol, Jordi Cruyff da kuma a yanzu Xavi Harnendez suka yin baya-baya da aiki a Barcelona, a takaice har sai shugabannin da ke rike da kulob din sun kammalla wa’adin su, an zabi wasu tukunna.

Gwanitta da kwarewar Lionel Messi ta taimaka wa Barcelona tun bayan barin Guardiola daga kulob din.

Amma idan ka tsame Messi shi kadai daga Barcelona, to za ka ga sauran ’yan wasan kusan duk tubalin-toka ne.

Hausawa dai na cewa ‘komai darajar sa ke saida shi’. Shin ko Barcelona za ta yi dan-karen tsada a karkashin sabon kociya Sitien?
Mu dai sharhi ne na mu. Sannan kuma ’yan kallo ne mu, ba ‘yan wasa ba.

Tags: AbujaBarcelonaHausaLabaraiMadridNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Dalilin da ya sa kotun Koli ta bayyana Hope na APC wanda ya lashe zaben Imo duk da ya zo na hudu

Next Post

RUNDUNAR AMOTEKUN: Dattawan Yarbawa sun maida wa Gwamnatin Tarayya raddi

Next Post
Amotekun

RUNDUNAR AMOTEKUN: Dattawan Yarbawa sun maida wa Gwamnatin Tarayya raddi

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • KABILAR MASSAI: Garin Da Ake Tofawa Mutum Majina Da Yawu A Matsayin Sanya Albarka
  • JIHAR NEJA TA KAMA WUTA: Mahara sun kashe sojoji 30, mobal 7, farar hula da dama
  • Atiku ya ci amanar Wike, don haka ba zai goyi bayan kamfen ɗin sa ba -Fayose
  • HARIN JIRGIN ƘASA: Dangin waɗanda aka yi garkuwa da su sun firgita da rahotannin ƴan ta’adda sun kashe mutum ɗaya
  • HARIN JIRGIN KASA: Ɗaya daga cikin waɗanda ƴan bindiga suka saki ta yi zanga-zanga a Kaduna

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.