• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Ku fito ku ceci mutanen jihar Kaduna kamar yadda kuka yi a zaben majalisun Tarayya da na sanatoci – Isah Ashiru

    An yi mana kwange a hukuncin kotu, za mu daukaka kara – Ashiru

    SSS

    TAKE HAƘƘIN ƊAN ADAM: Yadda SSS suka riƙa faffalla min mari, suka ja ni ƙasa girrrr, don kawai na ce su bi doka – Lauya Ogbankwa

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    Muna ƙarancin malamai, a janye dokar hana ɗaukar sabbin malamai da gwamnatin tarayya ta ƙaƙaba – Jami’ar ABU

    TONON ASIRI: An kama wani Dagaci cikin gungun mahara a lokacin batakashi da ‘Yan sanda

    ‘Yan bindiga sun kashe mutum shida a Kaduna

    Almajirai

    UNICEF ta saka Almajirai sama da 20,000 cikin rajistar tsarin agaza wa marasa karfi a Katsina

    Majalisar Tarayya ta ce a soke ƙarin kuɗin makaranta da aka yi wa ɗaliban jami’o’i da na Kwalejojin Gwamnatin Tarayya

    KALUBALEN DA KE GABAN MAJALISAR WAKILAI TA ƘASA: Gaganiya da matsalar raɗaɗin tsadar rayuwa, matsalar tsaro da sauran su da ake fuskanta a kasa

    Yadda sojojin sama sun ragargaza sansanonin ‘yan bindiga a jihohin Katsina, Zamfara, Sokoto da Kaduna

    RASHIN TSARO: Tinubu ya amince da sayo jiragen sama masu saukar ungulu 12 ga sojojin Najeriya – Lagbaja

    TA’ADDANCI A JIHAR NEJA: Yadda ƴan ta’adda su ka ratsa garuruwa, kafin su  kai wa sojoji da mobal farmaki

    Ƴan ta’adda sun gamu da fushin sojojin Najeriya, sojoji sun kashe 50 sun kama 60

    GRAINS MARKET AT KAFIN MADAKI DISTRICT IN GANJUWA

    Yari ya raba tallafin tirela 145 cike maƙil da buhunan masara 145 ga mabuƙata a Zamfara

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    Hukumar CAF za ta binciki yadda mahaifiyar ɗan wasa ta mutu cikin 1986, shi kuma ya ce atabau cikin 1990 ta haife shi

    A karo na Uku, Moroko za ta ɗauki baƙuncin gasar cin kofin kwallon ƙafa na nahiyar Afrika a Janairun 2025

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    NFF ta sake nada Chris Danjuma a matsayin kocin Falconets

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    DARAJAR ƘWALLON ƘAFA TA KOMA SAUDIYA: Karim Benzema zai riƙa ɗaukar albashin kusan Naira Biliyan 100 a shekara, a ƙungiyar Al-Ittihad

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    BIDIYO: Yadda rufe iyakar Najeriya da Nijar, ya jefa mu cikin tsananin fatara, da halin kakanikayi a yankin Katsina – Saidu

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    Yadda SSS da Jami’an Gidan Kurkuku suka kwashi ‘yan kallo a kotu, saboda Emefiele

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ‘Duk wanda ya ci kuɗin Tallafin Korona a Jigawa sai ya amayo shi’ – Gwamna Namadi

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    BIDIYO: ALhazan Kano sun gama shiri tsaf don ‘Hawan Arafat’ – Alhussain Maiwada

    JERIN SUNAYE: Jami’o’i 51 da ba za su dauki dalibin da ya ci kasa da maki 180 a jarabawar JAMB ba

    TSARIN BAI WA ƊALIBAI RAMCE: Abubuwan da suka wajaba ɗalibai da iyaye su sani

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

NAZARI: Jiga-Jigan ‘yan siyasa shida da zaben 2019 ya ladabtar

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
March 14, 2019
in Rahotanni
0
Bukola Saraki

Bukola Saraki

Iyayen gida a siyasance su ne hamshakan ‘yan siyasa wadanda suaka gina kan su cikin siyasa, sannan kuma suka gina wani gungu ko garken mabiya wadanda suka kewaye su domin ya rika amfani da su ya na cinma wani buri a cikin al’umma.

Sau da dama idan ana batu na siyasa, to sai dai mutum ya bi ra’ayin su. Su ke tsayawa takara a babban mukami, kuma su ne ke tsaida ‘yan takara a kananan mukami daga cikin yaran siyasar da ke kewaye da su suna yi musu fadanci.

A zaben da aka gudanar na 2019 a ranar 23 Ga Fabrairu da kuma 9 Ga Maris, wasu iyayen gidan siyasa sun kare kujerun su, wasu kuma igiyar ruwa ta tafi da su.

PREMIUM TIMES ta zakulo wasu gaggan iyayen gida a siyasa wadanda ambaliya ta ci a zaben 2019. Daga cikin su akwai:

BUKOLA SARAKI

Saraki ta kasance suna ne na wata daular siyasa a jihar Kwara. Kafin karfi ko bayyanar Bukola Saraki, mahaifin sa Olusola Saraki, wanda ya yi shugabancin majalisar dattawa a lokacin Jamhuriya ta Biyu a mulkin Shagari, ya yi karfin da sai da ta kai duk mai son yin nasara a jihar Kwara, to sai dai ya shiga jam’iyyar Saraki, mahaifin Saraki na yanzu.

Daga 1979 zuwa yau, Gidan Siyasar Saraki ya samar da gwamnoni shida a Jihar Kwara.

Sai dai kuma an kawo karshen wannan daular siyasa ta Saraki a aaben 2019, inda aka kayar da dan takarar gwamnan PDP na jihar Kwara, Saraki wanda ke shugabancin Majalisar Dattawa, kujerar da mahaifin sa ta taba hawa, shi ma ya fadi zaben sanata.

Saraki ya yi gwamnan jihae Kwara, daga 2003 ta hanyar goyon bayan mahaifin sa. Bayan ya kammala zangon sa biyu, cikin 2011 ya ki goyon bayan ‘yar uwar sa Gbemisola ta zama gwamna. Maimakon haka, sai ya goyi bayan gwamna da ke kai a yanzu, wato Abdulfatai Ahmed.

An kayar da Gbemisola ba da son ran mahaifin Saraki ba, wato Olusola Saraki.

Daga ranar a Saraki zai sauka idan an rantsar da Shugaban Kasa, Saraki zai zama dan kallo a siysar Najeriya, har zuwa shekara hudu idan an sake kada wata sabuwar gangar siyasar.

GODSWILL AKPABIO

Shi ne tsohon gwamnan Jihar Akwa Ibom, jihar da ta fi kowace jiha arzikin man fetur, in banda Jihar Rivers. Ya yi gwamnan jihar tsawon shekaru takwas. Cikin 2015 bayan kare wa’adin sa kuma Sai ya ci takarar sanata.

Sai dai kuma komawar sa jam’iyyar APC ba ta amfana masa ba, domin an kayar da shi a zaben sanata, kuma APC ta fadi zaben gwamna a jihar Akwa Ibom.

Duk da irin karfin magoya bayan da ya gina a lokacin da ya na gwamna, ya kasa cin zaben sanata a wannan zabe na 2019.

GEORGE AKUME

Shi ma wani gogarman dan siyasa ne wanda zaben 2019 ya yi tafiyar ruwa da shi.

Tun da aka zabe shi gwamnan jihar Benuwai a karkashin PDP cikin 1999 ya kama ragama da linzamin siyasar Benuwai ya rike kam. Sai yanzu linzamin ya sabule daga hannun sa, dokin kuwa yay i masa kayen da ba zai iya tashi ba har sai bayan shekara hudu sai sake yunkurawa ya jaraba.

Lokacin da ya na gwamna, shi ne shugaban kungiyar gwamnonin Arewa, kuma bayan ya kammala znagon san a biyu, ya shiga Majalisar Dokoki cikin 2007, ya sake cin zabe a 2011.

Ya shiga can ne a 2011, kuma a karkashin ta ya ci zaben sanata a shekarar.

Cikin 2015 kuma ya sake cin zaben sanata a karo na uku, duk dai mai wakiltar Jihar Benuwai ta Arewa.

Akume ne ya tsaya wa Gwamna Samuel Ortom ya ci zaben gwamna a 2015. Sai dai kuma bambancin ra’ayi dangane da rikicinnmakiyaya da manoma ya sa sun raba hanya.

Ortom ya koma jam’iyyar PDP, shi kuma Akume ya tsaya a APC bai fita ba, amma kuma yanzu a zaben 2019 bai yi nasara ba.

Bayan rashinn nasarar da ya yi, duk kuwa da cewa ya na cikin APC tsundun, APC din kuma ta rasa jihar Benue a zaben gwamna da na shugaban kasa.

IBIKUNLE AMOSUN

Duk da cewa Amosun ya samu nasarar zaben sanata da ya tsaya, ya kasa wajen taimaka wa jaron sa da ya tsaida takarar gwamna yin nasara.

Amosun ya zama sanata mai wakiltar Ogun ta Tsakiya, amma kuma wanda ya tsaida a karkashin APM bai yi nasarar zama gwamna ba.

Gwamna Amosun ya samu matsala da uwar jam’iyyar APC a Abuja, bayan da ya tsaida dan lelen sa Adekunle Akinlade takarar gwaman, domin shi zangon sa biyu sun kare kenan.

Wannan bai yi wa Tinubu da wasu dadi ba. su kuma su ka tsaida Dapo Abiodun.

ROCHAS OKOROCHA

Kamar Gwamna Amosun, shi ma gwamna Okorocha dan takarar wata jam’iyyar ya goyi baya, kuma shi bai fice cikinn APC din ba.

Hakan kuwa ya faru ne saboda uwar jam’iyya ta goya wa dan takara Hope Uzodimma baya, shi kuma Okorocha ya kafe ya ce sai surikin sa zai tsaida takara, tunda ya kammala nasa wa’adin a matsayin gwamnan jihar Imo.

Dan lele kuma surikin Okorocha, Uche Nwosu ya fice daga APC ya koma jam’iyyar AA.

Sai dai Okorocha da Nwosu har ma da Hope Uzodimma na APC duk ba su yi nasara ba, domin jam’iyyar PDP ce ta yi nasara a jihar.

Da farko an bayyana cewa Okorocha ya yi nasarar lashe zaben sanata na Imo ta Yamma, amma kuma jami’in zabe mai bayyana sakamao, ya ce ‘yan takifen Okorocha ne suka tilasta shi bayyana cewa Okorocha ne ya yi nasara.

Don haka INEC ta soke hukuncin da ta bayar cewa Okorocha ne ya yi nasara.

ABIOLA AJIMOBI

Ya zama gwamnan jihar Oyo cikin 2011 a karkashin ACN. Sannan kuma ya sake cin zabe cikin 2015, a karkashin APC.

Ajimobi ya samu karbuwa a APC a fadin kasar nan. Har saka shi aka yi cikin masu sasanta rikicin jam’iyya.

Sai dai kuma can a gidan sa jihar Oyo, ya bari APC ta shiga cikin matsaloli, har ta kai da dama ‘yan jam’iyyar magoya bayan tsohon gwamna marigayi Lam Adeshina sun fice daga jam’iyyar, wasu kuma suka koma PDP.

Adawa ta yi zafi a jihar Oyo tun a wurin zaben fidda gwani. A zaben gwamna kuma an harbe dan majalisar tarayya har lahira.

Daga karshe dai APC ta rasa gwamna a jihar Oyo, inda PDP ce ta yi nasara, haka kuma Ajimobi bai yi nasara ba a takarar neman sanata da ya fito.

Tags: AjimobiAkpabioGeorge AkumeGodswillHausaNajeriyaPREMIUM TIMESSarakiShugaban Kasazabe
Previous Post

Naziru ya yi sabuwar wakar Kira ga Buhari da ya saka baki a zaben kano a bai wa mutane zabin su

Next Post

A gaggauta gyaran fasalin zabe da wuri – Yakubu

Premium Times Hausa

Premium Times Hausa

Next Post
Independent National Electoral Commission (INEC) Chairman, Prof. Mahmood Yakubu, addressing a stakeholders meeting on 2019 General Elections’ postponement, in Abuja on Saturday (16/2/19).

A gaggauta gyaran fasalin zabe da wuri – Yakubu

Discussion about this post

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Ba ni kaɗai ne na fidda sunan Ahmed Lawan ya yi takarar shugaban kasa da Tinubu ba, akwai wasu da ke bayan fage – Adamu
  • Yadda bashin da Chana ta hana Najeriya ya kawo cikas a noman shinkafa, da aikin titin jirgin ƙasan Ibadan zuwa Kano
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Ban so Najeriya ta afka cikin raɗaɗin ƙuncin da ake fama da shi ba’ – Tinubu
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: ‘Za yi wa masu ƙaramin albashi ƙarin Naira 25,000 tsawon watanni 6 a jere
  • SHEKARU 63 BAYAN SAMUN ‘YANCI: Fassarar Jawabin Shugaba Tinubu:

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.