• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Kwararan dalilan da ya sa bai kamata ‘yan Najeriya su sake zaben Buhari ba – Saraki

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
January 22, 2019
in Babban Labari, Rahotanni
0
Shugaban Majalisa

Shugaban Majalisa

Shugaban Majalisar Dattawa, Bukola Saraki, ya bayyana abin da ya kira kwararan dalilan da ya ce su ne hujjar da zai iya kafawa cewa bai kamata ‘yan Najeriya su sake zaben Shugaba Muhammadu Buhari karo na biyu ba.

Da ya ke tattaunawa a Gidan Talbijin na Channels, cikin wata doguwar hira da aka yi da shi, Saraki yayi maganganu masu zafi a matsayin sa na Darktan Yakin neman zaben shugaban kasa na Atiku Abubakar, a karkashin jam’iyyar PDP.

BATUN GABATOWAR KAMFEN

Saraki ya bayyana cewa idan aka lura, tun farkon gabatowar kamfen, za a ga kungiyoyin sa-ido da masu kare hakkin dan adam sun fara dari-dari da wannan gwamnatin, musamman ganin yadda gwamnati ke kokarin karya fuka-fikin masu fadar albarkacin bakin su.

Bukola ya kara da cewa ya na magana ne a kan yadda gwamnatin Buhari ta ki bari a yi yakin neman zabe kamar yadda aka saba yi, kamar yadda ya kamara a yi. Ya na nufin a bar kowa ya goyi bayan duk wanda ra’ayin sa ke so.

“Ka ga a baya za ka ga ana yin taron hada gidauniyar gudummawar kudin kamfen da manyan ‘yan kasuwa, kuma ana taruka daban-daban. Amma yanzu wadannan manyan ‘yan kasuwa su na ta janye jikin su daga shiga cikin sha’anin siyasa.

“Amma duk da barazana da takure mu da takure kamfen din mu, wannan bai zai hana mu isar da sakon mu ga jama’a ba, domin mu na ci gaba da yin haka din, kuma ana fahimtar mu, mu na kuma kara samun goyon baya.

Ya buga misali da cea akwai kungiyoyin sa-kai da dama wadanda a baya su na da ‘yancin fitowa su fadi albarkacin bakin su. A tanzu kuwa ya ce kowa kaffa-kaffa ya ke yi, domin gudun kada ya fito ya fadi ‘yancin sa a kama shi. Watakila idan an kama mutum kamar yadda aka yi wa wani kwanan nan, to ka ga sai ma an gama zaben sannan a sake shi.

“Ga shi kuma ana bai wa ‘yan sanda damammakin karya doka yadda suka ga dama, ta yadda ba za su bada sararin kowa ya zabi wanda ya ke so cikin kwanciyar hankali ba. Irin wannan yanayin ne ake ciki a yanzu.” Inji Saraki.

BATUN RASHIN HADA-HADAR KUDADE A LOKACIN KAMFEN

“Ina ganin yanayin daukar dawainiyar kamfen din ne ya bambanta a yanzu. Ka ga idan ka dauki bangaren hukumomin gwamnati, su na bi suna takure bankuna da sauran cibiyoyin hada-hadar kudade. Idan da za ka je yanzu ka yi wa manyan manajojin bankuna magana, za su ce maka a takure su ke, an sa musu ido.

“Ana cin-dunduniyar su ta hanyar tirsasa su su aika wa hukuma sunayen wadanda suka ciri kudade. Ka ga a baya kuwa ba a yi wa mutane wannan kwalailaitar.

“Abin da mu ke ji da gani a yanzu dai kam, zan iya ce maka ba haka ingantacciyar dimokradiyya ke tafiya ba. Muddin ana bin cibiyoyin bankuna ana takure su, to su ma zaunawa kawai za su yi su zuba ido. Saboda sun ga an shigo musu da sabon salon da ba dimokradiyya ba ce.

ZARGIN WASU GWAMNONIN PDP NA DA MATSALA DA JAM’IYYA

Saraki ya ce babu wata matsala, kawai duk farfaganda ce ake yi. Ya ce da farko dai ya na sane da cewa akwai ‘yar tirka-tirka, wadda ta faru biyo bayan fidda dan takarar mataimakin shugaban kasa na PDP. Dama a siyasa irin haka na faruwa inji Saraki.

Sai ya ce amma dan lokaci kadan aka shawo kan batun tun ma kafin ya zama matsala, aka dinke, aka amice a tunkari samun nasara kawai, shi ne abin da ke gaban jam’iyyar da mambobin ta.

BATUN KUNCIN RAYUWA A ZAMANIN MULKIN BUHARI

“Idan ka zagaye kasar nan ka na tambayar jama’a shin ka samu wani ingantaccen canjin rayuwa bayan hawan mulkin Buhari fiye da kafin hawan sa? Amsar da za a rika ba ka ita ce har ma gara da bisa ga yanzu.

ALKAWURRAN DA BUHARI YA DAUKA KAFIN ZABE

Saraki ya dauko muhimman alkawurran da Buhari ya yi guda uku, yay i musu filla-fila. Ya yi magana a kan tsaro, tattalin arziki da kuma yaki da rashawa.

Ya ce a 2015 batun matsalar Boko Haram ake yi, a Arewa maso Gabas. Amma a yau Boko Haram sun kara karfi, su na kwace yankuna daga Najeriya.
Saraki ya yi ikirarin cewa rumbun kididdiga na duniya ya nuna Najeriya ce kasa ta hudu a jerin ksashen da aka fi kashe jama’a sakamakon ta’addanci.

GWAMNATIN APC BA TA YI HOBBASA BA

Saraki ya yi ikirarin cewa gwamnatin APC ba ta yi wani abin a zo a gani ba, domin ta gaza daga abin da aka yi tunani da tsammanin za ta yi wa jama’ar kasar nan.

Da ya juya kan inganta tattalin arziki kuwa, Saraki ya ce APC ta yi alkawarin samar da aikin yi, amma a yanzu matasa sama da milyan 20 sun rasa aikin yi, wasu kuma aikin ne ba su ma samu ba.

“A yau kowa cewa ya ke yi mu ne cibiyar talaucin da mu ke fama da matalauta sama da milyan 80”

BATUN YAKI DA RASHAWA

Saraki y ace ba a taba yin shugaban da gaggan ‘yan wuru-wuru suke kewaye da shi kamar Buhari ba a tarihin Najeriya. A yau sai a kama dan gaban goshin gwamnati, amma a zura ido ana kallon sa, ba a bincike kuma ba a gurfanar da shi, balle a ce an yi masa hukunci.

“Don haka ni ina ganin matsawar shugaba bai iya kama wancan amma ya na iya kama wannan ya kyale wancan, to kimar sa da kallonn nagartar da ake yi masa fa duk ta zube a kasa warwas.

BUHARI DAN HARKALLA NE

An tambayi Saraki ko ya na ganin cewa Buhari dan harkalla da wuru-wuru ne? Sai ya amsa da babbar murya ya ce, kwarai kuwa dan harkalla da wuru-wuru ne. Ya ce domin matsawar za a yi harkalla da wuru-wuru a gaban ka, amma ba za ka iya daukar matakin hukunta wanda ya yi ba, to kai ma mene ne sunan ka?

ZARGINN GWAMNATIN PDP BA TA YI KOMAI CIKINN SHEKARU 16 BA

Saraki ya ce ai duk abin da PDP ta yi ga su nan a fili kowa ya gani. A ta bakin sa, ya ce su ‘yan Najeriya ba shashashu ba ne da za a dode musu ido da rana a ce muhu dare ya yi. Kowa ya gani kuma ya san ayyukan da PDP ta gudanar a cikin shekaru 16 na mulkin ta.

ZARGIN HARKALLA A HARKAR MAN FETUR

Saraki ya ce an tsangwami gwamnatinn Jonathan saboda an yi zargin cewa ana zurara kudade wajen lissafin kudaden tallafin mai.

Ya ce a lokacin gwamnatin Jonathan ta ce ana sayan lita 30 a kullum a Najeriya. Amma ana ganin bai fi a sha lita miliyan 22 ko 23 ba.

“To wannan gwamnatin da ta zo wadda ake yi wa kyakkaywan tunanin cewa za ta rage zurara yawan litar da za ta ce ana sha, daga miliyan 30 ya dawo kasa, maimakon haka sai ma karawa ta yi ta ce wai a yanzu ana shan lita miliyan 50 a kowace rana.”

Saraki ya ce wannan damfara ce, damfarar kuma mai muni matuka.

Tags: APCAtiku AbubakarBuhariGwamnatin JonathanNajeriyaPDPPREMIUM TIMESSaraki
Previous Post

KATSINA: Masu garkuwa da mahalarta daurin aure 20 sun nemi diyyar naira miliyan 20

Next Post

Amfanin Aduwa ko kuma ‘Desert Date’ a jikin mutum

Next Post
Raw Desert Date Fruits

Amfanin Aduwa ko kuma ‘Desert Date’ a jikin mutum

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Da Ɗan bindiga da ‘Deliget’, Ɗanjuma ne da Ɗanjummai – Shehu Sani
  • Boko Haram sun kashe mutum 32 a Barno
  • YUNƘURIN KASHE ABBA KYARI A KURKUKU: Ana shirin maida shi a hannun SSS
  • FIDDA GWANIN APC A KADUNA: Yadda surikin Buhari ya ƙi yarda El-Rufai ya yi masa yankan-gishirin-Malam, gagagir, gagagir
  • ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.