Hukumar Aikin Hajji ta Kasa ta kara wa’adin biyan kudi Hajji
Hukumar Aikin Hajji ta Kasa ta kara wa’adin biyan kudi Hajjin bana na 2018 zuwa ranar 25 Ga Yuli.
Hukumar Aikin Hajji ta Kasa ta kara wa’adin biyan kudi Hajjin bana na 2018 zuwa ranar 25 Ga Yuli.
NAHCON ta karbi mallakin ginin ne yau a Abuja.
Jiragen Max Air, Medview da Nas Air ne suka yi jigilan yan Najeriya
Daga karshe Abdullahi Mohammed ya yi alkawarin gyara aiyukkan hukumar NAHCON don samar da ingantacciyar kula ga mahajjata.
“A yanzu haka koda aikin fida ne mutanen mu za su bukata asibitocin Saudi za su yi.
Ana sa ran mutane sama da 90, 000 ne zasu yi aikin daga kasa Najeriya a bana.
Yau gwamnati ta amince da a siya wa hukumar Metro Plaza.