HAJJIN BANA: ‘Yan Najeriya 5 sun rasa rayukansu a Makka
Bayan haka hukumar NAHCON ta sami labarin mutuwan wani mahajjaci daga jihar Kwara.
Bayan haka hukumar NAHCON ta sami labarin mutuwan wani mahajjaci daga jihar Kwara.
Ya ce bayan haka zai yi wa majalisar kasa addu’a.
Sakataren hukumar NAHCON Bello Tambuwal ya ce ma’aikatan kwastam sun ci mutuncin ‘yan Najeriyan ne bayan da aka gama binciken ...
Otal din wanda ke tsakiyar birnin Makka, an bayyana cewa jamai’an tsaro sun tserar da dukkanin wadanda ke cikin sa.
Ya sanar da hakan ne da ya ke zantawa da manema labarai ranar Laraba a Abuja.
Ana sa ran mutane sama da 90, 000 ne zasu yi aikin daga kasa Najeriya a bana.
“Wannan furuci ba gaskiya ba ne, ba mu saida dalar Amurka daya a kan naira 200.” Inji kakakin yada labaran ...
Maniyyata 97,000 ake kyautata zaton za su gudanar da aikin bana.
Yau gwamnati ta amince da a siya wa hukumar Metro Plaza.
Kakakin hukumar Ibrahim Hashim ne ya sanar da hakan wa kamfanin dillancin labaran Najeriya a Dutse ranar Laraba.