Yanzu na shirya murkushe ta’addanci da ‘karfin tsiya’ – Buhari
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai kira taron Shugabannin Yankin Tafkin Chadi domin yin wani taro kan matsalar tsaro.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai kira taron Shugabannin Yankin Tafkin Chadi domin yin wani taro kan matsalar tsaro.
Aisha ta ce ya zama dole a kakkabe wadannan ‘yan bindiga, kafin su kai ga kakkabe al’umma gaba daya.
Sanata Dino Melaye ya tabbatar da cewa zai fito takarar zaben Gwamna Jihar Kogi.
An tilasta min na bi gayyar-sodi kamar yadda sauran dattawan majalisa suka yi, amma na ki amincewa da ra’ayin su.
Buratai ya ce babban karfin halin sojoji shi ne taken su na: “Ba gudu, ba ja dabaya, kuma banda sadanda”.
An yanke wa Alanamu hukuncin biyan naira milyan 25 kuma an daure shi shekara biyar.
Sannan kuma me ya sa ba a bada hakuri a lokacin ba, kuma ba a yi sanarwa ba daga bisani?
Idan ba a manta ba, Ministar Harkokin Kudade, Kemi Adeosun ce ta dakatar Gwazo a ranar 29 Ga Nuwamba, 2017.
A yanzu dai a wata shari’ar kuma, Adeleke na kalubalantar nasara da APC ta yi a zaben gwamnan jihar.
Osinbajo din ne ya wakilci Buhari a wurin liyafar.