• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    Buhari-signing-2020-budget

    Gwamnatin tsohon shugaban kasa Buhari ta sanar da sabbin nade-nade a daidai ana rantsar da Tinubu shugaban kasa

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    Minista Sadiya ta miƙa ragamar Ma’aikatar Harkokin Jinƙai ga Babban Sakatare

    2015-2023: ‘Na yi sukuwa ta lafiya, na kai zamiya lafiya’ – Buhari

    BANKWANA DA BUHARI: ‘Tinubu yau mafarkin ka ya zama gaskiya, Allah ya sa ka kai Najeriya fiye da inda na kai ta’ – Nasihar Buhari ga Asiwaju

    Tsakanin Sanata Barau da Gwamna Ganduje, Daga Jaafar Jaafar

    Ba zan jira Litinin ba, tun Lahadi zan mika mulki ga Abba Gida-Gida in kama gaba na – Ganduje

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANTSAR DA TINUBU: Kotun Koli ta yi watsi da karar rashin cancantar Tinubu shiga zaɓen 2023

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    RANAR RANTSAR DA TINUBU: Za mu hana makiyaya karakaina da shanu a cikin Abuja – Shugaban Miyetti Allah

    An Karrama gidan Jaridar PREMIUM TIMES da kyauta mafi daukaka a aikin Jarida na kasar Amurka

    BA DA MU BA, TAYA ƁERA ƁARI: PREMIUM TIMES ta nesanta kan ta daga ƙungiyar da ta jona sunan ta a shirya taron karrama wasu mutane

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    KIRAN RUWA: ‘Ka wa Allah ka ɗaga mana kafa, kada ka kwace mana filayen mu har 9 da ka kunno kai a kan su – Makarfi ga El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

    ‘Ni da Wike kaman ‘Yan biyu ne, muna tsage gaskiya komai dacin ta’ – El-Rufai

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    TSOHO MAI RAN ƘARFE: Obasanjo ya zura ƙwallaye uku a wasan sada zumuntar tsoffin ɗaliban sakandare

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    QATAR 2022: Yadda Croatia, ƙasa mai mutum miliyan 4 ta kori Brazil ƙasa mai mutum miliyan 216

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    AMBALIYAR QATAR 2022: Spain ta kori kociya Luis Enrique bayan ta kwashi buhun kunya a hannun Marocco

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2023: Yadda Walid, kociyan Morocco ya rikita duniyar ƙwallon ƙafa cikin watanni 4 kacal

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    QATAR 2022: Dukkan ƙasashen Afrika 4 da su ka taɓa kai wasan kaiwa ga na kusa da na ƙarshe, su na da tauraro a jikin tutocin su

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    Abubuwan al’ajabi dangane da fatattakar da Morocco ta yi wa Spain daga Qatar 2022

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    QATAR 2022: Ko ƙasashen Afrika za su fidda nahiyar jin kunya a duniyar ‘yan ƙwallo

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    DAGARGAZA ARGENTINA: Ƙasar Saudiyya ta ba da hutun kwana Ɗaya a wataya

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

    QATAR 2022: 2:1: Saudiyya ta kafa tarihin karya gadara da tutiyar buga wasan Agentina 36 a jere babu rashin nasara

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    Buhari ya tashi zuwa Saudiyya, zai yi Umra ta ƙarshe a matsayin sa na shugaban kasa

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Buri da fata na a 2023: Ra’ayoyin jama’a

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    BIDIYO: Ƙogon Al’ajabi, ƙogon Waraka, Ƙogon biyan bukata a jihar Enugu

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    Mutanen Arewa na da alƙawari da sanin ya kamata, Tinubu za su yi saboda ƙauna da biyayyar da ya nuna wa Buhari – El- Rufai

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    BIDIYO: NAJERIYA @62: Ra’ayoyin ‘yan Najeriya game da mulkin Buhari a tsawon shekaru 7 da suka gabata

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Buhari bai san ƴan ta’adda sun fidda bidiyon da suka ce sai sun sace shi da ni ba sai da na ziyarce shi – El-Rufai

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    Dalilin da ya sa na raɗa wa wasu fitattun gine-gine, da titunan jihar Kaduna sunayen wasu fittattun ƴan asalin jihar

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a  Kano

    HOTUNA: Ɗan Autan marigayi tsohon sarkin Kano Ado Bayero, Mustapha Ado Bayero, ya auri mata biyu ranar Asabar a Kano

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

    BIDIYO: An yi wa ɗan takarar mu murɗiya a zaɓen fidda gwani na APC a Legas – Masu zanga-zanga

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Cancanta ta zama sabon Shugaban Majalisar Dattawa –Ndume

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 31, 2019
in Manyan Labarai
0
Ba zan roki Saraki ba – Inji Ali Ndume

Ali Ndume

Sanata Ali Ndume ya yi wa Majalisar Tarayya shigar farko tun a cikin 2003, a matsayin dan Dan Majalisar Tarayya, wanda yanzu kuma sanata ne a karo na uku.

Ndume wanda ya na daga cikin masu fafutikar ganin ya zama Shugaban Majalisar Dattawa nan da wata daya idan har an zabe shi, ya tattauna da PREMIUM TIMES, inda ya fadi dalilan da suka sa ya ke neman zama Shugaban Majalisar Dattawa.

PTH: Ana ji-ta-ji-tar cewa ku da ke takarar neman Shugaban Majalisar Dattawa ana matsa muku lamba ku janye wa mutum daya. Shin ina aka kwana batun takarar ka?

Ndume: To ni ma dai a shafukan jaridu ne kadai na ke ganin labarai wai ana matsa mani lambar na janye. Amma dai har yau din nan babu wanda ya zo ya ce min na janye, kuma ban taba cewa kowa ya janye min ba.

Saboda na san takarar zama shugaban majalisa hakkin kowane sanata ne, dokar kasa ce ta ba shi. Duk wanda ya ga zai iya, sai ya fito takara.

Bari na sake fadi, na shiga wannan takara bisa dalilai da yawa. Na farko dai an damka wannan shugabanci ga sanatocin Arewa maso Gabas, wadanda ina cikin su. Na biyu muka ina da yakinin cewa akwai gudummawar da zan iya bayarwa wajen sake saisaita shugabancin majalisar dattawa.

Dalili kenan ma jim kadan bayan na bayyana fitowa ta takara sai na fitar da kudirori na guda tara da zan shimfida mulkin majalisa a kan su.

PT: To amma kuma jam’iyyar ku ta rigaya ta tsaida wanda ta ke so ya zama shugaban majalisa. Ka na ganin ka na da yiwuwar samun nasara kuwa?

Ndume: Allah ke bada mulki ga wanda ya ke so kuma a lokacin da ya ga dama. Don haka idan Allah ya ce ni ne zan yi shugabancin majalisar dattawa, ita kuma jam’iyya ta ce ga wanda ta ke so, ai wanda Allah ya hukunta ne zai yi, ba wanda jam’iyya ke so ba.

Na biyu kuma shugaban jam’iyya ne ya tsaida shi ya ke so lallai shi zai zama shugaba. Amma ban san da batun Kwamitin Zartaswa ko Kwamitin Amintattun jam’iyya sun tsaida shi ba.

Sannan kuma na san dai a wurin taro an bada shawarar hakan. Don haka shawara kuma ba hukunci ba ne. Ina tuntubar Shugabannin Zartaswa da dama.

PT: Me ya sa ka ke ganin kai ne ya fi dacewa ka yi shugabancin?

Ndume: Ni fa ban ce na fi kowa cancanta ba. Amma dai ina daya daga cikin wadanda suka cancanta. Tun 2003 na ke a Majalisar Tarayya. Na yi shugabancin marasa rinjaye, sannan kuma na yi Shugabancin Masu Rinjaye a Majalisar Dattawa.

Ka ga a yankin Jihar Barno Boko Haram ya kassara al’umma, ga talauci da sauran su akwai bukatar kara fito da tsare-tsaren da za su kara inganta yankin da Arewa maso Gabas gaba daya.

Kamar yadda na fada, ina da ajandoji har guda tara da za su amfani kasar nan baki daya ba wai wani yanki daya shi kadai ba

PT: Lokacin da shugaban jam’iyya ya fito ya ce sun tsaida wanda zai yi shugabancin majalisa, ka shiga jaridu a fusace ka na caccakar sa. Me ya sa ka yi wannan irin fushi haka?

Ndume: Zan iya cewa raina ya baci matuka saboda shugaban jam’iyya ya karya doka da tsarin mulkin Najeriya yace a bi idan za a zabi shugabannin Majalisar Tarayya. Ina wakiltar kananan hukumomi tara, sannan kuma ga shi na fito takara.

Na biyu kuma babu wanda ya tuntube ni ballantana a ce wai an tuntubi kowa. Ni ba karamin yaro ba ne. Shekaru na 60 a duniya.

NA TABA KADA AHMED LAWAN A ZABE AKA HANA NI -Ndume

Idan ana maganar biyayya ga jam’iyya, ai babu wanda ya fi ni biyayya. Saboda na taba kayar da shi a zaben Shugaban Masu Rinjaye a 2015, amma aka danne min hakki, aka ba shi. Kuma na dauki kaddara, na hakura.

Na biyu, daga cikin dukkan wadannan ‘yan takara na fi kowa bayar da gudummawar samun nasarar wannan jam’iyya. Zan iya bugun kirjin cewa na bayar da gudummawa sosai wajen samun nasarar wannan jam’iyya.

A lokacin zabe, ni ne aka nada Darakta Janar na Kamfen din Shugaban Kasa a yankin Arewa maso Gabas. Kuma na yi iyakar kokari na kawo wannan yanki.

Ire-iren mu da su Sanata Goje duk mun kawo nasarar jam’iyya kashi 100 bisa 100. Don haka mun cancanta jam’iyya ta karrama mu wajen tuntubar mu idan za ta tsaida wanda ta ke so ya yi shugabanci.

Ni dai ban san wadanda suke cewa wai sun tuntuba ba, domin dai ni da Sanata Goje ba a tuntube mu ba. Sannan har yanzu ni dai jam’iyya ba ta fito ta kira ni ta ce min ga wanda ta ke so ya zama shugaban majalisar Dattawa ba.

Na fada kuma zan sake fada, shi ma shugaban jam’iyya ai ba tilasta mana a ka yi sai shi za mu zaba ba, cimma matsayar dan takara daya aka yi. Kuma duk da an cimma matsayar, sai da muka kashe dare guda cur a Dandalin Eagle Square mu na zaben shugabanni.

Don haka duk wanda ke ta kumajin zuwa ya shirya wani abu da ya kauce wa dokar kundin tsarin mulki, ba za mu amince masa ba.

Na sha fada cewa da na bi gayyar-sodi, gara na tsaya ni kadai, idan ma an kayar da ni, shikenan. Ballantana kuma ina da dimbin magoya baya a ciki da wajen majalisa.

Ni ban ce Goje ko Ahmed Lawan su janye min ba. Idan ma har zan iya yin haka, to ni ne zan nemi ta haka, ta hanyar amincewar juna. Ba wai haka kawai wani ya je yace musu su janye min ba.

PT: Ba ka ganin cewa ko suna tsoron ba zaka bauta wa jam’iyya yadda ya kamata ba kuma ba za ka yi mata biyayya ba, shi ya sa suke nemen dora wani ba kai ba?

BABU SANATAN DA YA FI NI BIYAYYA GA JAM’IYYA -Ndume

NDUME: Idan ana maganar biyayya, ai na dade ina yi wa jam’iyya biyayya. Haka kuma ina cikin wadanda suka dade a cikin guguwar Buhariyya. Tun cikin 2002 na shiga kungiyar Goyon Bayan Buhari (TBO). Daga nan nayi APP, nayi ANPP. Da Buhari ya koma CPC ni kuma na koma PDP. Kusan ma shi ne dalilin komawa ta APC.

Don haka ina ma ganin idan ana neman wadanda suka dade su na bauta wa jam’iyya da kuma goyon bayan Buhari to tilas a sa da ni.

Na jajirce na goyi bayan Buhari a 2015, inda na ce lallai ya kamata a nada Magu, yayin da Shugabannin Majalisa su kuma ba su yarda mu goyin bayan amincewa a nada magu a matsayin Shugaban EFCC na dindindin ba. wannan ya janyo min har dakatar da ni aka yi na tsawon watanni shida daga majalisa.

An tilasta min na bi gayyar-sodi kamar yadda sauran dattawan majalisa suka yi, amma na ki amincewa da ra’ayin su.

Ina tabbatar wa kowa cewa abin da shugaban jam’iyya ke son yi kuskure ne kuma karya doka ne.

Idan ya yi haka ya karya ‘yancin dimokradiyya. Ya kamata tun da wuri ma su canja shawara. Domin hatta Kotun Koli kan canja hukunci idan daga baya ta gano cewa ta tabka kuskure a wata shari’ar da ta yanke hukunci a baya.

Tags: HausaLabaraiLawalNdumePREMIUM TIMESSanataSaraki
Previous Post

Buratai ya kara tabbatar da murkushe Boko Haram

Next Post

Shin Masu Mulki A Nijeriya na Tausayin Talakawansu kuwa? Daga Kais Daud Sallau

Ashafa Murnai

Ashafa Murnai

Next Post
Kais Daud Sallau

Shin Masu Mulki A Nijeriya na Tausayin Talakawansu kuwa? Daga Kais Daud Sallau

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • SIYASAR KANO: Gwamna Abba ya soke naɗe-naɗe, ya ƙwace filaye da kadarorin da Ganduje ya raba wa ƴan uwa da abokan arziki
  • Abubuwa 12 Da Suka Hana A Ga Ƙoƙarin Mulkin Buhari
  • YUNƘURIN BALLEWA DAGA NAJERIYA: Yadda tsagerun Yarabawa suka kama Gidan Radiyon Gwamnatin Tarayya, kwana ɗaya kafin rantsar da Tinubu
  • RA’AYIN PREMIUM TIMES: Shekarun Mulkin Buhari: An sake ɓata goma, biyar ba ta gyaru ba
  • Zan yi tafiya da kowa da kowa a gwamnati na – Uba Sani

Abinda masu karatu ke fadi

  • auto verkopen on ZAMFARA: Mahara sun gudu sun bar bindigar harbo jiragen sama a dajin Gumi da Bukkuyum -Inji ‘Yan Sanda
  • Laser-Haarentfernung mit hygienischen Bedingungen und aktuellen Gesundheitsstandards in der Türkei on An yi min murɗiya ne a zaɓen APC, ban yarda ba sai an sake zaɓe – Korafin Bashir Ahmad
  • Call Girls Sehore on Ƙungiya ta yi kira ga gwamnati ta ware kuɗaɗe domin samar da dabarun bada tazarar Iyali
  • buy aged stripe account on Hukumar NBC ta gayyaci mai gabatar da shirin ‘Berekete’, bayan macen da ta kona gashin kan yarinya barkatai, ta sha mari barkatai a hannun sa
  • research and survey on Gwamnan Edo ya bijire wa umarnin kotu, ya ce sai mai shaidar rigakafin korona zai yi sallar jam’i a masallaci

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2023 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.