• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    GUDUN YIN BIYU-BABU: Gwamnan Bauchi ya sayi fam ɗin sake yin takarar gwamna, daidai lokacin da ya fito takarar shugaban ƙasa a PDP

    Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed

    Kano State Assembly

    Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Dalilin da ya sa Buhari ya dakatar da Akanta Janar ɗin da ake zargi da kantara satar naira biliyan 80

    Nigerian Pilgrims

    HAJJIN BANA: Duk wanda ya zarce shekaru 65 bashi ba Hajji bana – Hukumar Alhazai

    Beggars

    Almajirai da mabarata sun kwararo Abuja – Mahukunta

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    HARƘALLAR KWANGILA: EFCC ta kama Patricia Etteh, tsohuwar Kakakin Majalisar Tarayya

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    Ƴan bindiga sun ƙona hedikwatar karamar hukumar Idemili ta Arewa a jihar Anambra

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    UMARNIN SALLAMA DA KUJERAR MINISTA: Pauline Tallen, Timiprr Sylva duk sun janye daga takara

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

    Yadda EFCC ta damke Akanta Janar din Najeriya bisa zargin harkallar naira biliyan 80

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

Dalilin Cancanta ta zama sabon Shugaban Majalisar Dattawa –Ndume

Ashafa MurnaibyAshafa Murnai
May 31, 2019
in Manyan Labarai
0
Ba zan roki Saraki ba – Inji Ali Ndume

Ali Ndume

Sanata Ali Ndume ya yi wa Majalisar Tarayya shigar farko tun a cikin 2003, a matsayin dan Dan Majalisar Tarayya, wanda yanzu kuma sanata ne a karo na uku.

Ndume wanda ya na daga cikin masu fafutikar ganin ya zama Shugaban Majalisar Dattawa nan da wata daya idan har an zabe shi, ya tattauna da PREMIUM TIMES, inda ya fadi dalilan da suka sa ya ke neman zama Shugaban Majalisar Dattawa.

PTH: Ana ji-ta-ji-tar cewa ku da ke takarar neman Shugaban Majalisar Dattawa ana matsa muku lamba ku janye wa mutum daya. Shin ina aka kwana batun takarar ka?

Ndume: To ni ma dai a shafukan jaridu ne kadai na ke ganin labarai wai ana matsa mani lambar na janye. Amma dai har yau din nan babu wanda ya zo ya ce min na janye, kuma ban taba cewa kowa ya janye min ba.

Saboda na san takarar zama shugaban majalisa hakkin kowane sanata ne, dokar kasa ce ta ba shi. Duk wanda ya ga zai iya, sai ya fito takara.

Bari na sake fadi, na shiga wannan takara bisa dalilai da yawa. Na farko dai an damka wannan shugabanci ga sanatocin Arewa maso Gabas, wadanda ina cikin su. Na biyu muka ina da yakinin cewa akwai gudummawar da zan iya bayarwa wajen sake saisaita shugabancin majalisar dattawa.

Dalili kenan ma jim kadan bayan na bayyana fitowa ta takara sai na fitar da kudirori na guda tara da zan shimfida mulkin majalisa a kan su.

PT: To amma kuma jam’iyyar ku ta rigaya ta tsaida wanda ta ke so ya zama shugaban majalisa. Ka na ganin ka na da yiwuwar samun nasara kuwa?

Ndume: Allah ke bada mulki ga wanda ya ke so kuma a lokacin da ya ga dama. Don haka idan Allah ya ce ni ne zan yi shugabancin majalisar dattawa, ita kuma jam’iyya ta ce ga wanda ta ke so, ai wanda Allah ya hukunta ne zai yi, ba wanda jam’iyya ke so ba.

Na biyu kuma shugaban jam’iyya ne ya tsaida shi ya ke so lallai shi zai zama shugaba. Amma ban san da batun Kwamitin Zartaswa ko Kwamitin Amintattun jam’iyya sun tsaida shi ba.

Sannan kuma na san dai a wurin taro an bada shawarar hakan. Don haka shawara kuma ba hukunci ba ne. Ina tuntubar Shugabannin Zartaswa da dama.

PT: Me ya sa ka ke ganin kai ne ya fi dacewa ka yi shugabancin?

Ndume: Ni fa ban ce na fi kowa cancanta ba. Amma dai ina daya daga cikin wadanda suka cancanta. Tun 2003 na ke a Majalisar Tarayya. Na yi shugabancin marasa rinjaye, sannan kuma na yi Shugabancin Masu Rinjaye a Majalisar Dattawa.

Ka ga a yankin Jihar Barno Boko Haram ya kassara al’umma, ga talauci da sauran su akwai bukatar kara fito da tsare-tsaren da za su kara inganta yankin da Arewa maso Gabas gaba daya.

Kamar yadda na fada, ina da ajandoji har guda tara da za su amfani kasar nan baki daya ba wai wani yanki daya shi kadai ba

PT: Lokacin da shugaban jam’iyya ya fito ya ce sun tsaida wanda zai yi shugabancin majalisa, ka shiga jaridu a fusace ka na caccakar sa. Me ya sa ka yi wannan irin fushi haka?

Ndume: Zan iya cewa raina ya baci matuka saboda shugaban jam’iyya ya karya doka da tsarin mulkin Najeriya yace a bi idan za a zabi shugabannin Majalisar Tarayya. Ina wakiltar kananan hukumomi tara, sannan kuma ga shi na fito takara.

Na biyu kuma babu wanda ya tuntube ni ballantana a ce wai an tuntubi kowa. Ni ba karamin yaro ba ne. Shekaru na 60 a duniya.

NA TABA KADA AHMED LAWAN A ZABE AKA HANA NI -Ndume

Idan ana maganar biyayya ga jam’iyya, ai babu wanda ya fi ni biyayya. Saboda na taba kayar da shi a zaben Shugaban Masu Rinjaye a 2015, amma aka danne min hakki, aka ba shi. Kuma na dauki kaddara, na hakura.

Na biyu, daga cikin dukkan wadannan ‘yan takara na fi kowa bayar da gudummawar samun nasarar wannan jam’iyya. Zan iya bugun kirjin cewa na bayar da gudummawa sosai wajen samun nasarar wannan jam’iyya.

A lokacin zabe, ni ne aka nada Darakta Janar na Kamfen din Shugaban Kasa a yankin Arewa maso Gabas. Kuma na yi iyakar kokari na kawo wannan yanki.

Ire-iren mu da su Sanata Goje duk mun kawo nasarar jam’iyya kashi 100 bisa 100. Don haka mun cancanta jam’iyya ta karrama mu wajen tuntubar mu idan za ta tsaida wanda ta ke so ya yi shugabanci.

Ni dai ban san wadanda suke cewa wai sun tuntuba ba, domin dai ni da Sanata Goje ba a tuntube mu ba. Sannan har yanzu ni dai jam’iyya ba ta fito ta kira ni ta ce min ga wanda ta ke so ya zama shugaban majalisar Dattawa ba.

Na fada kuma zan sake fada, shi ma shugaban jam’iyya ai ba tilasta mana a ka yi sai shi za mu zaba ba, cimma matsayar dan takara daya aka yi. Kuma duk da an cimma matsayar, sai da muka kashe dare guda cur a Dandalin Eagle Square mu na zaben shugabanni.

Don haka duk wanda ke ta kumajin zuwa ya shirya wani abu da ya kauce wa dokar kundin tsarin mulki, ba za mu amince masa ba.

Na sha fada cewa da na bi gayyar-sodi, gara na tsaya ni kadai, idan ma an kayar da ni, shikenan. Ballantana kuma ina da dimbin magoya baya a ciki da wajen majalisa.

Ni ban ce Goje ko Ahmed Lawan su janye min ba. Idan ma har zan iya yin haka, to ni ne zan nemi ta haka, ta hanyar amincewar juna. Ba wai haka kawai wani ya je yace musu su janye min ba.

PT: Ba ka ganin cewa ko suna tsoron ba zaka bauta wa jam’iyya yadda ya kamata ba kuma ba za ka yi mata biyayya ba, shi ya sa suke nemen dora wani ba kai ba?

BABU SANATAN DA YA FI NI BIYAYYA GA JAM’IYYA -Ndume

NDUME: Idan ana maganar biyayya, ai na dade ina yi wa jam’iyya biyayya. Haka kuma ina cikin wadanda suka dade a cikin guguwar Buhariyya. Tun cikin 2002 na shiga kungiyar Goyon Bayan Buhari (TBO). Daga nan nayi APP, nayi ANPP. Da Buhari ya koma CPC ni kuma na koma PDP. Kusan ma shi ne dalilin komawa ta APC.

Don haka ina ma ganin idan ana neman wadanda suka dade su na bauta wa jam’iyya da kuma goyon bayan Buhari to tilas a sa da ni.

Na jajirce na goyi bayan Buhari a 2015, inda na ce lallai ya kamata a nada Magu, yayin da Shugabannin Majalisa su kuma ba su yarda mu goyin bayan amincewa a nada magu a matsayin Shugaban EFCC na dindindin ba. wannan ya janyo min har dakatar da ni aka yi na tsawon watanni shida daga majalisa.

An tilasta min na bi gayyar-sodi kamar yadda sauran dattawan majalisa suka yi, amma na ki amincewa da ra’ayin su.

Ina tabbatar wa kowa cewa abin da shugaban jam’iyya ke son yi kuskure ne kuma karya doka ne.

Idan ya yi haka ya karya ‘yancin dimokradiyya. Ya kamata tun da wuri ma su canja shawara. Domin hatta Kotun Koli kan canja hukunci idan daga baya ta gano cewa ta tabka kuskure a wata shari’ar da ta yanke hukunci a baya.

Tags: HausaLabaraiLawalNdumePREMIUM TIMESSanataSaraki
Previous Post

Buratai ya kara tabbatar da murkushe Boko Haram

Next Post

Shin Masu Mulki A Nijeriya na Tausayin Talakawansu kuwa? Daga Kais Daud Sallau

Next Post
Kais Daud Sallau

Shin Masu Mulki A Nijeriya na Tausayin Talakawansu kuwa? Daga Kais Daud Sallau

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • Farin jinin Buhari da mara min baya da yayi ya sa na samu daukaka a siyasa – Bala Mohammed
  • Gwamnatin Tarayya ta fara raba wa fakirai da talakawan jihar Kebbi tallafin kudade
  • Dan majalisar dokoki na jihar Kano ya doka ‘Ribas’ bayan ya tsunduma lambun jam’iyyar NNPP, ya ya rungumi tsintsiyar sa ya dawo APC
  • Walikan Filato na Amaechi ne, babu haufi, babu tantama babu kila wa kala – In ji Lalong
  • MATSALAR TSARO: Nan da wata biyu za a ƙara ɗaukar kuratan ‘yan sanda 10,000 -Dingyaɗi

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.