• PREMIUM TIMES |
  • Tallata Hajar ka |
  • Adireshin mu |
  • PTCIJ |
  • Dubawa
Premium Times Hausa
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
  • Labarai
    • All
    • Duniya
    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    Peter Obi ya fice daga PDP

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    TATTAUNAWA DA SARAKI:’Idan na zama shugaban ƙasa zan magance aringizon kuɗaɗen da ake yi wajen bayar da kwangiloli’

    Dino Melaye

    Dino Melaye ya sha ƙasa a zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a Kogi

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    EFCC ta cafke Okorocha bayan mamaye gidan sa da jami’an tsaro suka yi tun 11 na safe

    Dalilin da ya sa ƴan bindiga ke ci gaba da kai wa mutane hari a jihar Neja – SSG

    Yadda ƴan bindiga suka kashe mutum 11 a Zamfara a karshen makon jiya

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    SHUGABAN ƘASA 2023: ‘Yan takarar APC na jihohin ƙabilar Igbo sun yi taron jiran-gawon-shanun goyon bayan duk wanda ya samu tikiti a cikin su

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TAKARAR SHUGABAN KASA: Muna tare da kai a koda yaushe – Sarkin Katsina Abdulmumini ga Osinbajo

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

    TA KICIME A APCn KADUNA: Ɓangaren Sha’aban ba su amince da zaben wakilan jam’iyyar APC da aka yi ba

  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    CHAMPIONS LEAGUE: Ko dai tsinuwar Yaya Toure ta yi tasiri kan Pep Guardiola?

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    PILLARS SUN KIRA RUWA: Daga yanzu a Abuja za su rika wasan gida kuma an zaftare musu maki 3

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan  Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    Yadda Kanawa suka yi ragaraga da motar ƴan Katsina United saboda Pillars ta buga kunnen doki a Kano

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    GHANA vs NAJERIYA: Ko Najeriya za ta kauce wa ɗauko buhun kunya na 26 a hannun ‘Black Stars’?

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    Barcelona ta yi wa Madrid dukan kabarin kishiya, ba sani ba sabo ta zura mata kwallaye 4 babu ko ɗaya

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    ‘CHAMPIONS LEAGUE’: Yadda Benzama ya ceto Madrid daga rijiya gaba dubu, ya kori PSG kuma ya dawo da martabar sa a duniyar ƙwallo

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    YAƘIN UKRANIYA YA CI ƘUNGIYAR CHELSEA: ‘Zan sayar da kulob ɗin na sadaukar da kuɗin ga tallafin waɗanda yaƙin Ukraniya ya kassara’ -Abramovich, mai ƙungiyar kuma ɗan asalin Rasha

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    RASHA: FIFA da UEFA sun dakatar da ƙungiyoyin Rasha buga wasannin ƙwallon Turai da duniya baki ɗaya

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

    KYAUTAR NAIRA MILIYAN 2: Allah ya saka wa Ahmed Musa, ina kira ga ‘yan wasa na yanzu su yi tattali don gaba – Obiekwue

  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna
    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    KURUNKUS: Malami ya fito takarar gwamnan Kebbi, ya ce jama’ar jihar ne suka tilasta masa ya fito

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    2023: Ɗan takarar shugaban kasa, Rotimi Amaechi ya ziyarci masarautar Dutse

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    LABARI CIKIN HOTUNA: Yadda ƴaƴan jam’iyyar APC da dubban mutanen Kaduna suka yi wa Sanata Uba Sani goma ta arziki

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    BIDIYO: Shin zaka iya zama da mai dauke da cutar Kanjamau? – Ra’ayoyin mutane

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    Dalilin da ya sa muka yi tattaki har Dubai domin taya Aisha Buhari murnar zagayowar ranar haihuwar ta – Matan Gwamnonin Najeriya

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    BIDIYO: Yadda ‘yan bindiga suka rika jibga ta kafin a biya naira 50,000 kudin fansa – Dattijo Saidu Dabo

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    ‘Yan mata marasa aure sun fi matan aure amfani da magungunan takaita Iyali – Ma’aikatar Lafiya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: Kwalaben ruwan maganin rigakafin Korona sama da Miliyan daya da aka lalata a Abuja saboda sun gama aiki kafin a dirka wa ‘yan Najeriya

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

    BIDIYO: RIKICIN BILLIRI: Yadda muka rasa ‘yan uwa da dukiyoyin mu a rikicin sarauta – Galadiman Tangale

No Result
View All Result
Premium Times Hausa
No Result
View All Result

TALAUCHI DA MATSIN TATTALIN ARZIKI: Yadda Gwamnatin Buhari Ta Hakawa Kanta Rami, Daga Ahmed Ilallah

Premium Times HausabyPremium Times Hausa
November 25, 2021
in Labarai, Ra'ayi
0
RAMCE DAGA BRAZIL: Abubuwa 10 Da Gwamnatin Buhari Za Ta Yi Da Bashin Kayan Noma Na Dala Bilyan 1.2

A yanzu dai, bai gaza wasu wattanni ba gwamnatin Muhammadu Buhari zata gama wa’adin ta na karshe, lissafi na nunawa cewa sama da shekaru masu yawa, ‘yan Nijeriya basu taba samun kansu cikin rayuwa mai radadi ba, kamar wannan yanayin.

Banda batun kanfon talauchi da kuma yawan karayar tatttalin arzikin da ita kanta gwamnatin take yawan samu, wanda ya hana tattalin arzikin kasar yin tasiri ga tallakawan kasar, sai gashi zaman lafiya ma cikin yanayin da ake ciki yana nema ya gagara, musamman a yankin da Shugaba Buhari ya fi ko ina farin jini, wato arewa maso yamma da maso gabas dama tsakiyar Nijeriya.

Dalilai da dama sun nuna cewa Shugaba Buhari yafi sauran shugabbnnin kasar nan farin jini a wurin talakawa, wanda shine dan takarar da talakawa suka tara masa kudi don neman wannan kujerar, kuma haka ya faru ne bisa kyakkywan zaton kishin kasar sa, jajircewa da kuma tunanin yana dauke da kyawawan manufofin da zasu sharewa talakawan Nijeriya hawayensu, amma da dukkanin alamu an sami sabanin haka, a yau talauci da karayar arziki a tsakanin yan Nijeriya yayi katutu, hadi da rashin tsaron dama ya hana su yin sana’oin da suka dogara da su, irin su noma da kasuwanci a garuruwan su.

Kafin zaben shekara ta 2015, kasancewar Buhari yayi takara kusan sau biyu kafin wannan lokacin, a kwai kyakkyawan zaton za a samu chanji a Nijeriya bayan nasarar APC a 2015.

Gammayyar APC bisa jagoranci Shugaba Buhari, sun kewaya Nijeriya, anyi tarurruka na yan kasa da masana, matasa, mata da ma masu ruwa da tsaki a harkar siyasa a kan matsalolin Nijeriya, musamman tsadar rayuwar da talakawa suke ciki kamar tsadar abinci, mayin fetur, da makamantan su. Rashin tsaro a wannan lokacin da yafi addabar mutanen arewa maso gabashin Nijeriya, ya zamanto dama da makami na Jama’iyar APC wajen yakin neman zaben da ya gabata na 2015. Har ta kai a wasu lokutan manyan APC na shiga ko jagorantar zanga-zanga ta lumana don farkar da gwamniti yanayin tsanani da ‘yan Nijeriya suke ciki.

Shugabancin Jama’iyar APC bisa jagorancin Shugaba Buhari ya kasa cika burin sa a kan miliyoyin talakawan Nijeriya wayanda suka kasance manyan aminai, abokai da masoya na Baba Buhari, dadi da kari ma kasa ta sake shiga cikin rudani ne a kan wannna matsalolin, wanda laluben bakin zaren dinke matsalolin yayi wuyar samowa.

Manyan dalilan gazawar wannan gwamnati wajen samawa talakawan wannan kasa ingantanciyar rayuwa sun hada:

Rashin kykkyawan shiri, jadawali, tsari da kuma zababbun mutane kafin shiga gwamnati daga Shugaba Buhari, don cimma burin gina kyakkyawan tsarin tattalin arziki da rayuwa mai aminci ga talakawa, ya zama rami na farko da wannan gwamnati ta gina wa kanta.

Bayan rantsar da shugaba Buhari a watan mayu na 2015, Shugaba Buhari ya shafe tsawan wattanni kafin ya kafa majalissar sa ta zartarwa da nada ministoci, domin fuskantar alkawuran masu zabe. La’akari da tarin matsalolin Nijeriya da kuma lokacin da ake da shi na shekara hudu kawai, wannan ya taimaka mutuka wajen gina ingantacciyar gwamnati a Nijeriya. Buhari ya cunkushe hukumo min gwamnati da kuma nada ministoci kadan bisa dalili na tattali ba tare da la’akarin yawan al’umar wannan kasa da kuma dinbin bukatun su ba, wanda daga baya akayi kwam baya da sake kara yawan ministoci a zangon sa biyu.

Gwamnatin shugaba Buhari ta gaza samar da kwamati na kwararru akan tattalin arziki, tsayyaye kuma mai karfi da zai na bada shawara akan yadda za a na tafiyar da harkar tattalin arziki na kasa, wanda ya kamata ya kasance mai ikon kansa.

Shugabancin Babban Bankin Nijeriya wato CBN, da amincewar Shugaba Buhari na Governor Godwin Emefele da yaci gaba da jagorancin CBN duk da kasancewar babu wata nasara da aka samu a jagorancin sa, ta fuskar kawo chanjin a harkar tattalin arziki da gudanarwar kudi a Nijeriya, wanda har yau kullun hauhawar firashi a ke samu kuma Naira kullum darajar ta raguwa take.

Tafiya da Godwin Emefele kadai ya nuna rashin kyakkywan tsarin da Shugaba Buhari yake da shi na tafikar da tsarin tattalin arzikin Nijeriya, kawai zai dorane a kan tsarin baya na Shugaba Jonathon duk da sukan da yasha a baya da shi kansa Buharin. Barin Governor Emefele ya nuna cewa Shugaba Buhari bashi da tsarin kwararrun mutanen da zai yi aiki da su don cika burin mulkinsa.

Waiwaye kawai a kan manufofin CBN na harkar kudade, kusan kara karya darajar Naira yake a ko da yaushe, misali karya darajar naira da CBN tayi saboda annobar korona yayi sila cigaba da karya ta a kasuwanni hada hadar kudade, tsarin CBN na kin sayarwa masu Chanji Dollar wato BDC ya kara karya darajar Naira akan Dollar daga 400 zuwa sama da 500 cikin sao i kalilan, a kullum firashin kayyaki karuwa yakeyi, wanda duk wannan talakawa sun fi shiga tasku.

Shirye shiryen gwamnati na kauda talauchi da tallafawa masu manya da kanan nan sana’oi baya aiki dari bisa dari, a wani bangaren ma yana kawai cusa al’umma cikin kaka na kayi ne kawai da kuma barnatar da kudin al’umma, yayin da gwamnatin ta kau da kai akan matsalolin ilimi, da lafiya, wanda kullum likitoti da malamai suna kan haryar yajin aiki.

Tallafin gwamnati na bada bashi irin na Covid 19 da Survival fund, cash transfer, duka suna da kyawawan manufa kamar yadda a kayi bayani, sai dai shin gwamnati tana da cikekken bayanai na wayanda zata bawa bashin da tallafin kafin a raba kudin? Shin wa yanda suka karu da wannan tallafin sune ma ingantattun masu sana’ar? Shin hukumomin gwamnati sun bibiyi yadda wayanda a ka ba kudin yadda suka gudanar da shi, yaya za a karbi wannan kudaden ga wayanda a kaba bashi.

Tsarin shugaba Buhari na hana shigowa da abinci daga makotan kasashe wanda kai tsaye yafi shafar jahohin da ke kan iyaka, wannan tsarin duk da kykkyawar manufar sa, amma dai bai zo da tsarin kata-kwana ba, a kan matsalolin da zasu iya biyo bayan sa ba, musamman na tashin kayan abinci da kuma rashin aikin yi ga al’ummar da suke wannan sana’ar. Wanan ya kawo karanci da tsadar abinci cikin karamin lokaci da kuma kara talauci ga masu wannan sana’ar.

Shin cigaban da ake cewa an samu na arzikin kasa wato GDP baya nunawa ne wajen canja rayuwar talakawan Nijeriya? Tabbas akwai tazara mai yawa tsakanin cikagaban tattalin arzikin da dai-dai kun ‘yan Nijeriya da kuma cigaba hukumomin Nijeriya. Shine ya sanya karuwar talauchi da karayar tattalin arzikin al’umar Nijeriya.

Wannan suna da ga cikin kadan daga dalilan da ya sanya gwamnati kasa cimma burin bunkasa tattalin arzikin yan Nijeria.

alhajilallah@gmail.com

Tags: AbujaBuhariHausaLabaraiNajeriyaNewsPREMIUM TIMES
Previous Post

Abubuwan da ya kamata Dauda Kahutu Rarara ya koya daga rayuwar Davido, Daga Buhari Abba

Next Post

Kotu ta bada belin barawon da ya sace wa wata makauniya waya da ‘yan kudinta

Next Post
‘Yan sanda sun damke faston da ake zargin yayi wa ‘yar shekara 19 fyade

Kotu ta bada belin barawon da ya sace wa wata makauniya waya da 'yan kudinta

Binciko

No Result
View All Result
Karanta

Ramadan Kareem AD

Sabbin Labarai

  • ZAƁEN FIDDA GWANI: Fintirin Adamawa, Kashim ɗin Bauchi, Uban Makurɗi, Abachan Kano, Ashirun Kaduna sun yi nasara zaɓe na Jam’iyyar PDP
  • SHIRIN CIYAR DA ƊALIBAI: Gwamnati za ta kashe naira miliyan 999 a kullum wajen ciyar da ‘yan makaranta miliyan 10
  • Isah Ashiru ya doke Ramalan Yero, Sani Sidi, ya zama ɗan takarar gwamnan Kaduna na PDP
  • Peter Obi ya fice daga PDP
  • Ba mu yadda mu janye wa mutum ɗaya ba, a shiga filin daga a fafata kawai – Ƴan takarar gwamnan Jigawa

Abinda masu karatu ke fadi

  • Google on Masarautar Kano: Hassada Ta Sa Wasu Na Neman Wofintar Da Kokarin Su Danfodiyo! Daga Imam Murtadha Gusau
  • Kuşburnu Çekirdek Yağı on Dalilin da ya sa muka yi sallar Idi ranar Laraba a Bauchi, muka ki bin sanarwar Sarkin musulmi – Sheikh Dahiru Bauchi
  • Google on HARKALLAR BILIYAN 3.6: Ba nine Balan da ke jerin sunayen masu mallakin kamfanin Adda ba – Gwamna Bala
  • Google on SIYASAR ZAMFARA : Maitaimakawa tsohon dan takarar gwamna a APC akan harkar jarida ya sauya sheka
  • Google on RAMIN MUGUNTA: Yadda Boko Haram suka afkawa bam din da suka dana wa Sojojin Najeriya

Fanni

Tweets by PTimesHausa
  • All Homepage Blocks
  • Home
  • Home
  • Main Home

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.

No Result
View All Result
  • Labarai
  • Labarai daga Jihohi
  • Wasanni
  • Kiwon Lafiya
  • Nishadi
  • Bidiyo da Hotuna

© 2022 JNews - Premium WordPress news & magazine theme by Jegtheme.